[9:04pm, 12/5/2016] Hamagee馃尫: [2:54pm, 12/5/2016] Hamagee馃尫: KOMAI RINTSI馃槍........ Na 馃尫Hamagee馃尫馃摎 0鈨�1鈨� Yarinya yar kimann 4yrs ce ta saki kuka sakamakon rankwashin da tasha gun wanta,"tashi ki tafi gun uwarki" ya fadi da karfi wanda ya qara kidimar da yarinyar ta tashi da gudu ta nufi side dinsu tana kuka. "Me ya sameki Fadwa??"batace komai ba illa sautin kukan da ta qara nan da nan ran momyn ta ya baci dan tasan ba wanda zae sata kuka inba yayyanta ba.Tace "yi shiru ki fada mun, kinyi rashin kunya kou? "Ta gigiza mata kai tace "ya faruk neh ya bugen" sae ta sake fashewa da wani sabon kukan.Wae yarinya qarama har ta san ana mana ba daedae ba, momyn ke fada a ranta ta janyo ta jikin ta tana rarrashin ta "kiyi shiru kinji baby nah zan rama mki"tayi ta lallaminta dae da qyar ta samu tayi shiru har tayi bacci a cinyarta. Nan momy ta tashi tayi sama da ita, ta kaita dakin ta shimfidata kan gado sannan ta nufi toilet tayi alwala tazo tayi sallahn la'asar ta soma koro adduo'i kan Allah ya raya mata ya da imani sannan Allah ya zabanmata miji na gari ko zataji dadi nan gaba dan gaskya yan uwanta basu sonta ko kadan.Bayan ta idar ta tofa sannan ta tashi ta hau gadon itama,a gefen fadwan ta dan kishingida tana shafa kanta a hankali tana tunani iri*2.... A side din su Ya faruk kuma ummansu tana sauqowa daga sama ta fara fada "wace maciyaciyar yarne ke cikamun kunne da kuka ina bacci?" Tasleem tace "umma wa kuwa banda wancan shegiyar" (wae kuji yar uwarta take kira shegiya hayan ubansu daya, Allah ya qara mana tsoronshi ya kuma sa mu dace "Ameen").Umman tace "yar iskan yarinya,mema ya kawota nan neh, inta sake zuwa ku mata dukan tsiya nina baku wannan izinin" sannan ta ja tsaki mtswww ta koma daki ta turo qofa da qarfi....n Wacece Fadwa da yan uwanta??? Mujee zuwa......nn [2:54pm, 12/5/2016] Hamagee馃尫: KOMAI RINTSI......馃槍 By 馃尫Hamagee馃尫馃摎馃摑 0鈨�2鈨� Dr. Mahmud Adam sunan mahaifin su fadwa kenan, yanada mata biyu umma wacce itace uwargidansa sae momyn fadwa ce amarya.Iyayen sa wato haj.ameena da alhj.Adam kabeer...Su biyu suka haifa wato shida wansa Barr.Khaleed Adam, sun taso cikin jin dadi da kulawa da juna, iyayensu na matuqar son su da nuna musu tarbiyya, alhj.Adam nada kudi kwarae da gaske,sanaarsa saeda motoci neh, kuma yanada gidajen mai da dama kusan kowane state a Nigeria yanada gidan mai, hakan yasa yayansa suka taso cikin gata da wadata, sunyi karatunsu na nursery da primary a nan Nigeria sae sukaje London yanda suka qare karatunsu na jamia,Dr.Mahmud ya karanci medcine wanda ya zama consultant shikuma Brr.Khaleed ya karanci law.Tsakaninsu bbu wani nisa a shekaru bae wuce biyu zuwa biyu da rabi ba tsakani kasancewar iyayen basu haihu na fari da wuri ba.wannan kenan Bayan sun dawo gida neh Barr.Khaleed wato babban dan alhj.Adam ya hadu da yarinya yace yana so me suna Rauda.Rauda yarinya me hankali da nutsuwa gami da tarbiyya ga girmama na gaba, wanda hakan yasa yaji ta kwanta masa a rae, tanada matuqar kyau dan yar niger ce zama neh ya kawo su nan Nigeria ita da iyayenta,am mai transfer neh zuwa nan Yola... Baa wani dau lokaci ba soyayya mai qarfi ta shiga tsakanin Khaleed da Rauda har ta kasance manya sun shigo maganar an sanya ranar bikin su.Murna wajen iyayen su baa magana, bayan sunyi aure sae suka koma FCT wato Abuja da zama amma suna da gida a nan Yolan, gidan amarya yasaha kyau da haduwa ga girma ga kayan alatu kasancewa itama iyayenta masu hali neh daedae gwargwado... Bayan bikinsu da shekara guda Allah ya bata ciki ta haifo danta kyakkyawa mai kama da ita aka sa mishi sunan Abba wato Muhammad Adam.Munra wajen dangi da abokan arziqi baa magana, anyi suna mai raeda lfya an watse... Dr.Mahmud neh kwance a dakinsa yana waya da Aliya wato umma, wacce suka hadu da ita a london taje karatu,coursemate dinsa ce, suka qulla soyayyar su.Suna son junan su sosae hatta kai ma yanxu ana maganar aurensu.Bayan biki suma nn birnin tarayyar suka tare suka ci gaba da rayuwar su cikin kwanciyar hankali.Bayan haihuwar su na fari da shekara biyu neh mahaifan su Dr.Mahmud sukayi hatsari suka rasu a hanyarsu ta dawowa daga umra,, Allah ya jiqansu kowa yake cewa, dangi anyi kewarsu har an gode Allah,Mahmud da Khaleed sunyi kukan rashin iyaye ....Bayan anyi zama makokinsu an gama sae akayi rabon gado kowa aka basa nashi.. KOMAI RINTSI.....馃槍 0鈨�3鈨� Bayan shekara 21 Dr.Mahmud ya tsiri sake yin wani auren wanda shi yyi sanadiyyar samun sabanisa da haj.Aliya,, a yanxu yayansu uku neh babban Adam me shekara 23 sae Tasleem t biyo shi shekarunta 16 da dan dori sae dan auta wato jaleel shikuwa shekarunsa 9 neh.... Bataso auren ba kou kadan wanda hakn yasa ta tusa yaranta tsanan matar uban.Koda yyi auren sunyi ta azabtar da ita kasancewar uban be cika zama a gida ba,danma momy nada hakuri dan koya dawo bata fada mishi abubuwan da ake mata,, a haka harta haifo yarta kyakyawar gske taci suna Aisha, sunan mahaifiyar momy ce.. Fadwa ta taso bbu jituwa ko kadan a tsakaninta da yan uwanta,, tsakaninta dsu sai zgi da cin zali...kullum tana gun momyn ta a haka har Allah ya dau ran Dr.Mahmud fadwa nada shekaru uku da watanni ..mutuwarsa ta qara musu zaman takaici kunci, ya rasu ya bar momy da ciki 4mnths. Yanzu ya kaiga kou scul zasu saedae akaita da ban amma bazasu tafi da itaba ..kou a scul jaleel bsya so ace ita qanwarsa ce..Yana jss neh yanxu itakuma nursery1 take, bata ma jima da shiga ba dan bayan rasuwan babansu aka sata.Kwanannan faruk ya dawo daga uk yanda ya qare msters dinsa kan geology yanada 27yrs sae Tasleem dake nan apti tana karanta computer science tanada 21yrs..... Cigaban labari..... [2:54pm, 12/5/2016] Hamagee馃尫: KOMAI RINTSI....馃槍 By 馃尫Hamagee馃尫馃摎馃摑 0鈨�4鈨� Cigaba da labari... A haka bacci barawo yyi awon gaba da momy a gefen Fadwa wacce ta jima da yin bacci saedae tana ajiyar zuciya jifa*2.. Washegari da safe momy ta tashi tayi sallah ta yi musu breakfast sannan ta tada fadwa tayimata wanka itama tayi nata kasancewar yau monday neh momy zata sauqe ta a scul da kanta kwae sae ta wuce gun office dan yaxu ta fara aiki a ministry ov informatn... Tana ajiye ta a gate din makarantan sae ga wata yar yarinya itama dae bazata wuce shekarun Fadwan ba,Saeema kenan, qawar tace tare momyn saeeman ta shigar dasu sannan ta komo gun motar momy suka gaesa dan qawartace sunanta haj.Faty,tare sukayi secondary scul da jamia saedae ita bata qare ba kasancewar ita MBBS take, tana auren wani babban mutum dake aiki oil nd gas industrie yayansu biyu kenan yanxun, Aliyu shine babba yana ss2 neh yanxu sae saeema ta biyun... Bayan sun gama yan hiransu sae kowa ta ja mota ta tafi..momy na zaune kan kujeran office dinta wanda yayi kyau iya kyau, yasha furnitures ga air-conditn,system neh a gabanta tana entering wasu documents amma da gani kasan tana cikin damuwa..... Shabiyu daedae ta ta fito ta kulle office din ta nufi parking space ta shiga mota ta kama hanyan zuwa daukan Fadwa,,12:23pm daedae ya mata a scul din saeta zauna jiran a tashesu dan 12:30 daman suke tashi kullum in banda fridy da ake tashinsu 12noon... Bayan sun tashi sae ta shiga ta daukota snnan suka nufa office din momyn dan daman bata tshi ba sae two take closing.A hanya naga ta staya ta shiga dan wani cafe ta siyo snacks da ice-cream sae youghurt da ruwa sannan suka wuce office din.Koda suka shiga ciki sae momy ta bama Fadwan wani cake da ice-cream 馃崷dan dama mutumin ta kenan,momy kuma ta dau youghurt da meatpie sae shawrma dan ita kyn zaqi basu dameta ba.Sukaci suka sha ruwa Fadwa tayi ta ma wa momynta tadin uncle dinsu a scul har 2:00pm tayi sannan momy tayi closing .... Correction??09020364597 or whatsapp me 08102992472 [2:54pm, 12/5/2016] Hamagee馃尫: *KOMAI RINTSI*......馃槍 By 馃尫Hamagee馃尫 0鈨�5鈨� Suna isowa momy ta danna horn tym din aka bude ta shiga,parking naga tayi sannan ta fito Fadwa na biye da ita sukayi side dinsu suna shiga suka samu da wuta fadwa tazo kunna tv sae momy ta hanata tace sae tayi wanka tayi assingment dinta tukunna _Mommy yau baa bamu home work bafa_ ta fada kaman zatayi kuka, sae momyn tace eh ta bari sae tayi wanka haka ta hakura sanda tayi mata wankan itama tayi sannan ta dauro alwalan sallan laasar dan tayi azahar a office dama.Indomie kawae tayi musu bayan sun gma ci sae ta kunna mata kallon sannan ta wuce daki,,wani akin office ta cigaba da yi a system dinta kafin wayanta ya soma ringing,tana dagawa aka gaida ta ta ansa sannan naji tana cewa _Fadwa na palour tana kallo, ok tou Allah ya kiyaye hanya sae kin dawo_ sannan ta katse wayar..Faiza ce me aikin momy ta kira wayan.... Karfe uku da minty arbain momy ta tashi tyi sallan laasar sannan ta kunna tvn dakinta tana kallo anan bacci ya dauke ta.Kaman a mafrki ta fara jiyo kukan fadwa aikuwa da sauri ta farka ta fito ko dankwali bbu aknta tana saukowa taga jallel da bulala yana ta tsalama fadwan ita kuma tana kuka ae da gudu tazo ta raba su tana tambayrsa _lfya meyasa yke dukan ta idan ta masa wani abunne bazae zo ya fada mata ba sae dai kwae yyi ta dukan yrinya kamar jakan gidan su_ ran momy be qara baci bama saeda ya fada mata abunda fadwan ta masa, wae uncle dinsu jallel dinne ya tambayeta ta san jaleel neh yaga surename dinsu daya sae tace mai yayanta neh shikuma uncle sae yazo yana tambayan jaleel din dama yana da sister a scul dinnan shine bsu zuwa tare yace mishi ae gidansu ba daya bane....Momy bata san lokacin da tace _shine don rashin imani zakazo kana dukanta ? Fice mun a daki mara mutunci_ yana fita yuuu sae side dinsu ya samu ummansu a daki ta idar da salla kenan tana kan sallayar,kuka ya fashe da umman ta soma tambayar shi meya faru yace _wae dan fadwa ta mun rashin kunya na buge ta shine ta zazzagen ta koreni a dakin_ yana kaiwa nan ya cigaba da kuka umma kuwa ta gama quluwa,ta tashi yuuuu sae side din momy tana huci.... Momy kuwa bayan fitan jaleel ta jawo fadwa jikin ta duk ciwo yana jini ta soma lallaminta zuciyarta na quna saeda ta sake mata wanka ta dan danna mata raunikan da ruwan dumi sannan ta canza mata kaya ta kwantar ita ta tsura mata idanu...... [2:54pm, 12/5/2016] Hamagee馃尫: *KOMAI RINTSI.....馃槍* By 馃尫Hamageey馃尫 0鈨�6鈨� Jin qaran qofa neh ya katse momy da tunanin da takeyi,umma ce ta shigo tana ta ruwan bala'i da masifa _ina kike munafuka ki fito nan_ umma ke fadi.Da jin haka sae momy ta taso ta fito palourn yadda ta taradda umma nata fada tana jijjiga jiki da alaman dae jiran momyn takeyi ta fito.. Tana saukowa ta ganta sae tace mata _lfya naganki haka?_ inji momy dan abun ya bata mamaki dan ita dae tasan ba wani abunda ya hada su da dadewa."Ban saniba munafuka"inji umma, ta fada ne a harziqe sannan ta cigaba da cewa _miye jaleel yayi miki zaki zage shi ki kore shi shida gidan uban sa_? Sae momy tace _ni ban zage shi ba illa dae na masa fada dan abunda yyi be dace ba, ina kwance fa a daki naji kukan fadwa shine na fito dan ganin ko meke faruwa kwae sae na ganshi da bulala yana zaneta shine na raba su, yanxu fadwa harta kai na duka da bulala, kuma idan ta mishi abune ba sae ya fada mun ba balle ma bbu abunda ta mishi wae dan...._ bata qarasa ba umma ta cigaba _tayi mishi rashin kunyan sannan kice bata mishi komae ba, to wllhy zan dau mataki akanki keda yar ki_ sannan ta fice ta banko kofar da qarfi wanda yasa fadwa tashi daga baccinta.... Tana fita tayi side dinta ta samu jaleel na palour kan kujera har yanzu kuka yakeyi ta zauna a gefensa tana lallaminsa _kayi hkuri kaji autana in ta sake maka wani abu ka mata dukan tsiya nina baka wannan izinin kuma idan uwarta ta maka wani abun kazo ka gaya mun_ yace _tou_ yana share hawayen idonsa... tasleem ce ta shigo da sallamarta umma ta ansa sannan ta zauna kan daya daga kujerun palourn ta kalli umma da jaleel sannan tace _umma meyasama autanna ki ne _? Umma tace _wae fadwa tayi mishi rashin kunya danya buge uwarta ta zage shi ta koresa_ Tasleem ta yamutse fuska tace _lallae yaro da gidan ubansa ai da ka mata rashin mutunci_ sae umman tace _barni da ita kwae yanzuma na sameta na kashe mata warning ae_ Gurin momy kuwa daki ta koma yanda ta taradda fadwa ta tashi amma tana kwance jikinta duk yyi zafi zazzabine ya kamata,haka ta dauketa ta kaita asibiti,bayan wasu yan gwaje2* magunguna aka rubuta musu, koda likitan ya tambaya wa yyi mata bugu hka sae momy tayi karyan cewa a a scul neh sae kwae yace Allah ya kiyaye gaba amma wannan ae bata kai na duka hka ba,dan Allah a ringa kula momy tace insha Allah sannan tayi godiya suka tafi bayan ya rubuta musu wasu magungunan dan ciwukan jikinta,,bayan sun siya sae suka wuce gida.... Washegari ya kasance ranar talata neh fadwa bataje scul ba saboda yanayin jikin nata,, around 10:13am sae momy taji sallamar Faiza dama yau tace zata dawo amma momy tayi mamkin ganinta yanxu dan ta mayar saeda yamma zata dawo,ta ansa sallamar gami da jin dadin ganinta a yanxu dan da batazo yanzunba da saedae momy ta fasa zuwa aikinta... Bayan sun gaisa sae faiza ke tambyan momy lfya fadwa bata je makaranta ba sae momy ta fada batada lfya sannan ta koro mata duk abubuwan da sukayi ta faruwa bayan tafiyanta daman tasan duk abubuwan dake faruwa a gidan tace _tou Allah ya kauta_ momy tace "ameen" sannan ta tashi shirya dama tayi wanka sannan ta tafi office dinta..... For comment whatsapp me @ 08102992472 [2:54pm, 12/5/2016] Hamagee馃尫: *KOMAI RINTSI...馃槍* *By* 馃尫Hamergee馃尫 0鈨�7鈨� Koda momy ta tafi hankalin ta kwance yake bata tunanin komai dan tasan indai faiza na nan tou kaman tana nan neh dan zata kula mata da fadwa da gidan kaman tana nan.Bayan momy ta fita faiza ta gyara gidan tsaf duk da dai ba wae datti yyi ba,bayan ta gama sae ta iza girkin rana sannan fadwa ta tashi daga bacci,, wanka tayi mata sannan ta bata abinci taci sae ta bata maganinta da momy ta bari a bata, bayan sun gama around 12:35am sae suka zauna kallo a palour.Ba laifi jikin fadwa ya danyi sauqi dan har tadi takeyiwa faiza... Kamar kullum past two momy ta dawo taci abinci tyi wanka sannan bayan sallan laasar suka shirya suka je kasuwa sayen kayan abinci sannan suka wuce wani babban shoppng mall suka gama siyayyansu suka koma gida.....Washegari fadwa taje scul dan ta samu sauqi ssae,hka rayuwa ta ci gaba musu basu sake samun wata matsala da su umma ba... *5 months l8re*.... Yau ya kasance ranar friday,12noon momy ta taso daga office, tun tashinta take jinta baa daedae ba dauriya kwae takeyi,bayan ta tashi ta dauko fadwa a scul sae suka dawo gida, wanka tayi da qyar ta hado da alwala sae tayi sallah,koda faiza ta kawo mata abinci cewa tayi ta tafida shi kwae bata ciba,, faiza ta tambyeta kou bata jin ddi neh tace mata _ehh_.....Tana nan a kwance a qasa yadda tayi sallahn saeta fara jin kaman ana mitsininta a ciki sae qaruwa kuma yake,, ciwon ciki da baya neh suka sata a gaba lokaci guda _Faizaaa,faizaaaa, faiz......_ bata gama fada ba sae taji ta kasa,, da sauri faiza ta shigo dakin dan dama a saman take dakin fadwa ita kanma bacci takeyi _______________ Tana shigo ta fita ganin halinda momyn take ciki drivern su taje tayi ma magana da sauri ta taimaka ma momy suka shiga motan sannan suka nufi asibiti.Suna isa aka karbesu da gaggawa aka dauko wheel-chair aka tura momy sae labour room yadda ta haifo kyakyawan danta me kama da fadwa.. For comment whatsapp me @ 08102992472... [2:54pm, 12/5/2016] Hamagee馃尫: *KOMAI RINTSI....馃槍* *By*馃尫Hamergee馃尫 0鈨�8鈨nd0鈨�9鈨� Haj.Aisha ce keta safa da marwa a ward din daedae nan nurse din da ta karba haihuwar ta fito,tana kallonta ta nufo ta da sauri nurse din ce ta tambayeta _kuna tareda wacce ta haihun neh?_ haj.aisha ta ansa da _eh, ta sauka lfya?_ nurse din tace _lfya klou kuna iya shiga ku ganta a can dakin ma_ dan a lokacin faiza ma ta shigo taje gida dauko kayan baby dana momy da fadwa kamar yadda haj.aisha ta umurceta da tayi... Nurse din na tafe suna binta har zuwa dakin ba nisa da inda suke,suna shiga sukaga baby da momy ita kanma bacci neh ya dauketa,faiza ta dauki babyn tana kallo kafin ta miqowa hajiyan momy,,Abba wato mahaifin momy neh ya shigo dakin gami da sallama bayan ya tambyi wata nurse dakin ta nuna mishi,suka ansa bayan ya shigo faiza ta gaida shi ya ansa da faraa sannan ya juya yana yima babyn wasa sae ya juya yana kallon hjiyan yace_kin sama mata wacce zatana kulada ita neh kou kuma zakije da kanki?_ tace _ai da cewa nayi zamu tafi gida kwae da ita inaga kaman zaefi sauqi._ Abba yace _aa ta koma gidanta kwae sae daga baya ta dawo ko bayan anyi suna kafinnan ma mu tattauna da yan iyayen mijin natan_ haj tace! _tou shikenan sae ta koma tunda ga faiza,inyaso sae na ringa dubasu tym to tym_ yace _da yafi, yanxun an kirasu an sanar da su ta hauhu neh?_ hajya tace _eh,na kira ita matar gidan sun dae na sanarda ita amma bata zo ba har yanxu_ yace _tou ba laifi_ sannan ya fice.. Bayan sallahn ishai suka tattara kayansu bayan momy ta tashi a bacci sae suka koma gida,momy tayi wanka da taimakon hjya snnan fa'iza tayima bbyn itama.Sanda dare ya soma yi kafinnan hjiyan ta tafi..*hka suka cigaba dayi hjya na zuwa lokaci lokaci tana dubasu faiza kuma na rainon baby kuma tana timakon momy har ran suna,,ana gobe suna gidan wan babansu fadwn suka zo wato Brrs.Khaleed,shi ya rada ma yaron suna.Yaron yasha sunan kakanshi (baban momy),wato Usman sae ana kiransa da khalifa.Ansha suna an watse dangin momy dana baban fadwa duk sunzo,na nesa dana kusa.... 2day ltr.. Alhj Usman da wan baban fadwa da kuma wasu baffanunsa suka zauna sukayi magana kan yanxu kam momy zata iya komawa gida tunda ta gama idda.Fadwa kuma zaa barta gun yan uwanta sae momyn ta tafi babyn,a haka suka tsaida magana sannan kowa ya koma gidansa, momy ta koma gida amma fadwa na gidansu faiza ma ta tafi dan ba abunda zata zaunayi..... Da kyar umma ta yarda zata zauna da fadwa dan a cewarta bazata yi raino ba... Kar kuji ni shiru da yawa bana jin dadi neh amma in na samu sauqi komi zae canza insha Allah馃檹馃徎 For comment whatsapp me @ 08102992472 or contact me @ 08091045865 [2:54pm, 12/5/2016] Hamagee馃尫: 馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁 *KOMAI RINTSI.....* 馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯 _Written by_ 馃尫Hama gee鉁嶐煆� Page 馃敓 Rayuwar qunci, kadaeci bbu wanda Fadwa bata saba dashi ba a yanxu,, ta sauya yanxu kaman ba itaba baa kulawa da ita kwakwata ko wanka sae dai in tayi niyya tayi da kanta randa batayi wannan tunanin ba kuwa sae dai ta zauna haka dan umma tace ita baza ta iya rainon yar kishiya ba...kullun da datti take zuwa scul dan yanxu sun koma tana nursery2 yayanta jaleel kuma ya shiga js 2.... Kullum a scul sae haj.faty wato (maman saeema qawar momy) ta bata abun break tareda yi mata dadadan kalamai kan tayi hakuri in ta gama class din da take yanxu zatazo ta dauke ta ta koma gidansu wajen saeema, idan fadwa taji haka sae ta dan ji dadi (abunka ta yarinta) da haka suke rabuwa da ita, idan an tashi kuma fadwa na riga tafiya dake ana riga zuwa daukansu,ranan da tsiyan jaleel ya tashi kuwa cewa yakeyi shi dae ba zae tafi da ita ba saedae akai shi a dawo a dauketa kuma hakan akeyi,infact ya sha yin hakan (ranan da suke tashi tare kenan)...islamiyan su kusa da gida neh wannan tana iya zuwa da kanta. Momy fah? kullum tunanin momy a wane hali fadwa ke ciki? Da tunanin take tashi take kwana (Allah sarki,uwa kenan鈽�),, ranan da haj.faty tazo gun momy neh take fada mata halin da fadwa ke ciki kuma tana yawan yin kuka in sun hadu wae ta kaita kun momynta.... [2:54pm, 12/5/2016] Hamagee馃尫: 馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁 *KOMAI RINTSI* 馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯 _Written by_ 馃尫Hama gee鉁嶐煆� Page1鈨�1鈨� Koda momy taji ta tausaya ma yar ta amma bataji mamaki ba dan dama umma tace ita bazata iya da raeno ba.Koda momy ta fada ma hajiya akan ita zatayi magana ma baffan su kan su bata yarta amma hajiya ta qii wae wahala baya kisa sannan kuma sun fita iko da yar saboda hka su suka dace su riqeta.Haka momy ta haqura amma taso ta dawo fadwan ta wajenta,,kullum in sun hadu da haj.faty zancenta kenan ya fadwan ta, har ta sayi su chokolate ta bawa haj.fatyn ta kai mata,amma bata taba zuwa scul dinba dan tasan indae fadwa ta ganta zata rikice mata neh kuma bazata yadda ta barta ba, shiyasa bata ma fara ba... _________________________ Ana haka har fadwa ta shiga primary, tana primary 3 yanxu,she's 8yrs old naw..jaleel sun shiga ss 2 kenan.. Ana ta shirye-shiryen bikin ya faruk,gidan duk hayaniya.Baffa khakeed da iyalansa sunzo da sauran yan uwansu dana umman dan jibi saturday yau kuma zaayi kamu a gidan su amaryan...Around qarfe 4:00pm suka tafi suka samu har an taru amma amryan bata fito ba..after like 15mins ta fito,tayi kyau sosae abunta tasa wani french less pusher pink da dan touch din lemon green,sae purse da takalminta da head duk lemon green,sae jewelries pink da lemon green,, decoration din wurin ma lemon green and pink neh,,fnds dinta kuma wani irin material neh ready made,, dukansu gown neh kuma pink colour sae head lemon green, frnds din su 3 neh kacal馃憣馃徏.Kowa yyi kyau ba qarya,, ango be zo ba dan tace kar yazo dama sae da daddare zaayi f/frnds night..... Luv u all馃槏馃槝 馃尫Hamergee鉁嶐煆� novels group馃摎 U can watsapp me @ 08102992472 [2:55pm, 12/5/2016] Hamagee馃尫: 馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁 *KOMAI RINTSI*馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯 _Written by_ 馃尫Hama gee鉁嶐煆� Page1鈨�2鈨� Bayan an tashi a gun kamu kowa ya koma gida kafin ayi shirin anjima.Ranan Fadwa ta samu saqat sosae dan tun zuwansu Ilham aka daena takura mata dan duk tsiyan umma batayi a kan idon anty Rauda dan kar ta fada ma mijinta abunda ke faruwa a gidan, itadae antyn ta so ta fahimci wani abun dan zuwansu taga fadwa keyin aikin komae a gidan da ta tambaya ina me aikin sun sae umma tayi qaryan ae tayi tafiya neh amma ta kusa dawowa,a hka suka gama zancen... Ilham saar Fadwa ce itace yar baffa khaleed ta hudu sae dan qaninta me shekara 3...yaya Muhammad shine first child in baku manta ba,yana da mata anty jidda da dansu daya khaleed suna ce mishi walid(me sunan abba neh)..sae Tawakkaltu ta biyu ita saar Tasleem ce itama ankusa aurenta dan tare zaayi dana tasleem din qawaye neh sosae,,,sae Afra she's 17yrs yanxu,she wrote her waec, neco and jamb which was really amazing,tayi scoring 283 and she applied for MBBS a GOLF university na Dubai, Alhmdllh waec dinta ma yyi kyau sosae ta samu A's nd B's...Sae Ilham and lastly little Haidar馃槝... Ilham na son Fadwa dan har cewa mamanta takeyi in zasu tafi su tafi da ita sae maman tace sae sun gama primary school,itama fadwan tana son ilham din 鈥� ________________________ Around 8:30 bayan isha aka sake sabon taro yanxu kam harda angon,, ya faruk ansha kyau馃槣 dama ba baya bane wajen kyau amarya ma tayi kyau da qawayenta #amma kaman angon yafi kyau馃檮.... Anyi rawa anyi komae an gama aka rufe taro da addua kaman yadda aka bude shi a farko sannan kowa ya watse.... Luv u my readers 馃槝 Allah ya barmu tare, but ina son in rinqa jin comments naku馃saboda in san abunda kuke so da wanda baku so,,,Allah yasa mu dace馃檹馃徏 My whatsapp num 08102992472 [2:56pm, 12/5/2016] Hamagee馃尫: 馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁 *KOMAI RINTSI* 馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯 _Written by_ 馃尫Hama gee鉁嶐煆� Page1鈨�3鈨� Washegari da yamma akayi walima a gidan amarya, sae ranan su yaya muhammad suka zo da matar shi side guda aka ware musu a masaukin baqi,,, Washegari ta kama ranan saturday, kuma ran daurin aure, around 11am aka daura auren *UMAR FARUK DA JALILAT* .. Da daddare akayi dinner na gani na fada dan umma ba qaramin kudi tasa ta kashe ma event dinnan ba,ya hadu iya haduwa,kowa yyi kyau馃憣馃徏...Bayan an tashi aka dawo gida,, amma wannan karon da amarya muka dawo gida itada frnds dinta... Anan suka kwana washegari akayi wuni aka kai amarya da daddare,,,bayan kowa ya watse angwaye suka rako ango bayan sun gama yan nasihun su sunyi wasa da dariya da qawayen amarya sae ango ya raka su ya dawo, duk abubuwan nan da akeyi jalilat idonta a rufe yake,bayan ya dawo ya umarce da taje tayo alwalwa sannan ya koma dakinsa yyi alwalan shima,,bayan sunyi sallah sun gama abunda zasuyi kaman yadda musulunci ya koyar suka kwanta bacci.. Washegari da safe umma tasa aka kawo musu breakfast,,haka lunch da dinner kullum sae ta aiko musu har sukayi one week sannan ta daina nanma yaya faruk dinne ya hanata... ________________________ Fadwa kuwa komai ya koma yadda yake tunda yan biki suka watse, wanke -wanke,shara gyaran gida duk ita keyi..Yau sunday har dare yyi bata samu tayi karatu ba kuma gobe zasu fara exams,, sae wajen 10 umma ta barta ta kwanta, hka tayi bacci bata wniyi kratun ba... Luv u all my lovers馃槝dont 4get am waiting for ur comments. Whatsapp num 08102992472 [2:56pm, 12/5/2016] Hamagee馃尫: 馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁 *KOMAI RINTSI*馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯 _Written by_ 馃尫Hama gee鉁嶐煆� Page1鈨�4鈨� Washegari da sassafe ta tashi tayi sallah da brush sannan ta fito tayi ayyukanta kaman yadda ta saba yi kullum,bayan tayi wankan ta shirya sae ta nufi dakin umma,a kwance ta sameta.Bayan tayi sallama ta shiga sae ta durkusa har kasa tace "umma ina kwana" idon umma na kanta tun shigowar ta,koda ta gama gaeshe ta sae umma tayi kaman bataji ba ta qara bata rae馃槙fadwa ta mayar ko bataji bane sae ta sake gaesheta,tasowa umma tayi ta zauna kaman taga zaki tace "a gado na kwana dan uwarki馃枑馃徑ko baki gani neh?馃槧ko dole sae kin ji yaya na kwana? kaman fadwa zatayi fitsari a wando tace "kiyi hakuri umma bazan sake ba馃槩"kwalla na fitowa daga idonta.Naira goma ta wurga mata "gashi mayya yar mayya karki lashe ni, tashi ki barmun daki tunda ba dakin uwarki bane馃槒" Fadwa ta tashi ta fita tana kuka tana jin zafin mganganun umma dukda karancin shekarunta,a baki qofa taci karo da Jaleel ya daka mata tsawa "ban wuri da Allah,wawuya kwae kina tafiya baki kallon gabanki"馃檮 ya harareta ya wuce, ta fita waje tana jira ya fito a kaisu,a waje ta ga drivern ta gaishe shi ya ansa da faraa "har an fito neh??"tace eh sannan ta shiga mota tana jira.. Jaleel kuma yana shiga dakin umma ya gaeda ta ansa sannan yace "umma ban kudin break kar inyi late" tace 1k dinda na baka jiya fa? Yace "umma wllhi ya qare" sae tace "kar in sake baka kudin break na 2days sannan kyi 1day kace ya qare" yace "tou umma"ta dauko purse dinta ta zaro 1k ta bashi tace"a dawo lfya, Allah ya bada saa"yace ameen ummana sannan yyi waving nata tayi mishi back sannan ya fice..... Luv u all馃槝 My whatsapp num 08102992472 [2:56pm, 12/5/2016] Hamagee馃尫: 馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯 *KOMAI RINTSI* 馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯 _Written by_馃尫Hama gee鉁嶐煆� Page1鈨�6鈨� "Naaam!!" Fadwa ta ansa tareda miqewa ta fito da saurin ta dan ta san ba lafya ba,, tana fitowa umma tazo gaban umma ta durkusa "umma gan...." maganar da bata samu ta qarasa ba taji umma ta danko ta sae duka kaman dabba.. Sanda umma ta gama duka mai isarta sannan tace ta fada mata uban me take zuwa yi a scul banda karatu,fadwa bata iya cewa komai ba sae ido "keh馃憠馃従 duk iskancin da kke zuwa yi a makaranta bbu wanda ban sani ba dan haka zan kira baffan kun da yake daure miki gindi yaji abunda kke yi idanma aure kike so kya fada" (kai jamaa, wae yar shekara tara ake wa maganan aure dan qiyayya, Allah kasa mu dace馃檹馃徏)... Ta cigaba "wane dan iskan saurayin kinne yyi mki bday cake a scul馃槧??" Fadwa na matsan kwalla馃槩 tace "umma fa wllhy banda boyfrnd a scul馃槬" umma tace "den who brought d bday cake馃?? " before fadwa tayi magana sae jaleel ya kai mata mari tasss a kuncinta, ta riqe gun ta kasa magana.Jaleel yace "u lier馃槖 do u tink i didn't saw u?,in na sake yin magana kika qaryata ni saena babballaki馃憠馃従 " ya tashi ya shige dakinsa ya barsu a gurin,sae a sannan fadwa ta fahimci wanda ya fada ma umma... Still looking forward to ur comments..luv u all, urs hamagee muh'd馃槝 Whatsapp num 08102992472 [2:56pm, 12/5/2016] Hamagee馃尫: 馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯 *KOMAI RINTSI*馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯 _Written by_ 馃尫Hama gee鉁嶐煆� Page1鈨�5鈨� Yana fita ya nufi motan ya buda back door ya shiga sannan drivern ya ja suka tafi馃殬... Suna isa driver ya sauke su ya juya kowanne ya tafi class dinsu,,ba laifi papern yyi ma fadwa ddi be bata wuya ba,dama itace best a subject din (basic sceince nd Tech neh).Bayan sun tashi 12:30 da yake suna exams driver ya zo ya dauketa dan jaleel sae 2 zasu tashi... Kwanci tashi ba wuya har fadwa sun dawo daga 3rd term holiday yanxu tana pri 4,,15th september birthday dinta kenan,momynta sanda tayi celebrating, tasa akayi mata cake me kyau sannan aka rubuta *HAPPY BDAY LITTLE FADWA* wani side din kuma aka rubuta *FADWA IS 9 da wasu design kaman icecream guda 9..Cake din ya hadu iya haduwa,,ranan thursday da yamma aka kawo mata ita kuma ta kaima frnd dinta haj faty akan gobe in ta kai saeema scul sae ta tafi dashi tasa ayi celebratng a class dinsu.Hakan kuwa akayi, murna wajen fadwa kaman meh amma bata san momynta bace tasa aka kawo mata,ae aranan har kuka saeda tayi dan ta tuno da momynta coz kowane bdayn ta sae tayi mata celebratng (ayyrh nima ina taya fadwa kewan momy馃槩)... Saeda ta tsaya aka gama celebratng sannan ta tafi bayan ta bata nata gift din馃巵... Da aka tashe su driver yazo ya dauke su,suna isa gida taje gaeda umma tym din umman na palour bata kalleta bata kuma ansa ba yau dae baa zageta,Jaleel ko yana shigowa ya gaedata ya tafi dakinsa,bayan ya canza kayan sa sannan ya fito ya samu umma zaune kan 3seater inda ya barta, yace "ummaa" cikin sakalci irin nashi ta ansa "ya akayi neh auta na" yace "wllhy umma samari fadwa keyi a scul dinnan" ta zaro ido tace "kai dannan wace irin magana kkeyi neh haka馃槯" yace "umma Allah da gaske neh, ki kirata ki tambayeta dazu waye ya kawo mata bday cake akayi celebratng a scul?, ae naji komae ta mayar ban sani bane馃槒" "tabb馃槙" inji umma "Fadwaaa" umma ta kwalla mata kira... _______________________ Fadwa kuwa tana shiga daki ta ciro cake dinda aka kawo mata da bday gifts dinta maman saeema ta bata da wasu gifts da ta samu a scul gun frnds da teachers dama tun ran monday da maman saeema ta kai ta scul ta fada ma class teachern su amma tce karya fada ma fadwan kuma yace kar wani ya fada mata a cewanta suna son suyi supprisng dinta neh, hakan akayi...Fadwa na cikin tunanin abunda ya faru yau da tunanin ina momynta ta tafi ta barta sae taji kiran umma,, saeda hanjin cikinta suka daure dan tsananin firkita da tayi..... Luv u all馃槝naga comments wasu a groups wasu ta pc tnk u kuma i 'm lookng through ur opinions...sae kun jini da daddare maybe ko kuma sae gobe coz am on a journey naw ..#Tired馃槗# For comments whatsapp me @08102992472 [2:56pm, 12/5/2016] Hamagee馃尫: 馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯 *KOMAI RINTSI*馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯 _Written by_ 鉁嶐煆籋ama gee馃尫 Page1鈨�7鈨� Umma tace "zaki fada mun wanda yyi miki bday cake kou saena kira baffanku na fada mishi馃" fadwa tace "umma maman saeema ce f..." kan ta karisa magana taji sauqan mari tass,umma ta cigaba da dukanta kaman jaka (Allah sarki fadwa馃槩)... Sanda ta mata duka iya isarta sannan ta haura sama ta barta a gun sae faman huci takeyi.Fadwa kuwa da kyar ta tashi ta shiga dakinta, ta dade tana kuka da tunanin momynta kafin ta tshi ta cire uniforme din jikinta tayi alwala tayi sallah,byan ta idar tayi adduoi ta shafa, anan barci yyi gaba da ita.. Misalin qarfe 8:30 umma na palour tana kallo ita dasu jaleel da tasleem suna hiran abubuwan da za suyi a bikin tasleem din sae umma tace "nikam wannan yarinyan ta fita neh?" Tasleem tace "sae Allah,nima yau ban ganta ba tunda na dawo" umma tace "duba dakinta"... Tasleem na shiga ta ganta a kwance kan sallayarta tana ta barci, tace "iyeeee, me zan gani wae bawa da baccin rana",ta fita kiran umma,tana zuwa ta fada ma umma fadwa bacci take,, umma tace "muje"suna isa ta zabga mata wayan charge a cinyarta dama da ita ta shigo dakin ...Fadwa ta kurma ihu tana kiran momynta "rufa mun baki yar iska, ita uwarkin ce ta hanaki fitowa ki mun wanke*2?馃槧". Da qyar fadwa ta tashi zata shiga toilet sae umma tace "ai bazaki wuce kije kimun akin bane? "Sae tace "umma zanyi sallah neh ban yi kou laasar ba" umma tace "kinsan da bakiyi sallahn ba ae kika kwanta yin baccin, dan haka ki wuce kije kimun aiki na tukun idan kin gama kyayi sallahn,dan bance ma sallolin ki na karbuwa ba" haka fadwa ta wuce taje tayi ayyukan da tasan nata neh a gidan tass kafin tazo tayi alwala tayi sallolin da bata yi su ba... Washegari da safe ta tashi ta gama ayyukan ta sannan tayi shirin zuwa hadda dama ta zuwa kullum da yamma saturday and sunday's kuma safe da yamma.. 08102992472 for comments,u can also watsapp me through dis num if u want to b my group member Lurv u all my fans馃槝 [2:57pm, 12/5/2016] Hamagee馃尫: 馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁 *KOMAI RINTSI*馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯 _Written by_ 鉁嶐煆籋ama gee Muh'd馃尫 Page1鈨�8鈨� 3yrs l8re,, Fadwa na jss one neh yanzu tanda 12yrs kenan,,jaleel kuma na shirin tafiya Madina yadda zaiyi university dinshi.Fadwa ta qara girma dukda bata da wani qiba amma tayi saurin girma dan yadda fadwa ke tafiyar da rayuwrta kamr yar 18-19yrs.. Yanzu zae rage dga ita sae umma a gidan dan gobe jaleel zae tafi tasleem kuwa anyi aurenta 2yrs ago yanzu ma danta daya har ya fara wayo,sunan shi Muh'd suna kiranshi da fahad.. Fadwa ce take yin komai yanxu a gidan saedae yanxu umma ta rage hantaran ta sae dai bata sake mata,baya damunta dan ta saba sannan hankalin ta ya kwanta dan yanxu momynta ta kan zo jifajifa saedae umman bata sake mata itama bai damunta dan dama fadwa take zuwa gani.. Akwae randa momyn tazo ganin fdwa umma tace ita bata son munafunci in tana son zama da yarta ne gara ta tafi da ita dan bata gane ma yawan zuwan da momyn takeyi ba.Momy kam abun bai dameta ba,tun ranar bata sake zuwa ba saedae su hadu a scul,duk sanda take son ganinta sae tje gunta a scul. Haka rayuwar ta ci gaba musu, batun aure kuwa momy taqi shi,su hajiya sunyi har sun gaji sun barta.Khaleem (qanin fadwa)kuwa yanzu yana primary 3 a gun momy,hankalinsa kwance.Be wani saba da fadwan ba itama haka... ______________________ *THREE YEARS LATER* 08102992472 for comments [8:10pm, 12/5/2016] Hamagee馃尫: 馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯 *KOMAI RINTSI*馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯 _Written by_鉁嶐煆籋ama gee Muh'd馃尫 Page1鈨�9鈨� *THREE YEARS LATER........* Wani kyakkyawan saurayi na gani yana saukowa daga stair na jirgi, a hankali yake saukowa.Fari neh kai kace ba dan 9ja ba, yanada kyau iya kyau kaman dan india,dogone amma baida jiki ba kuma siriri ba, yana da long face wanda yyi containng saje baqiqirin gashi a kwance yake,ga long nose har dan qaramin bakin shi, idanunshi ba wasu manya bane amma farare tas kai kace baya kou daga tsinke dan hutu.. Nidae gayennan ya tafi dani....Yana saukowa naga yaje yyi hugging wata mata da gudu dukansu suna murna,dana kalla gefen matar sae naga wata kyakkyawiyar budurwa mai kama da wannan matashi,tana da kyau itama dan har ta fishi dan baa hada kyan mace da namiji.Bayan ya sake wacce ya kirata da momy sae ita wannan me kamannin san naga ta fada jikinsa tana dariya, su dukansu suna murna,ji nai tace " _I really miss u bro_" yace " _I miss u too_"...A bayan su kuwa wani mutumi neh kyakkyawa bafulatani wanda sun fi kama da shi akan da momyn,yaje yyi hugging dinsa dukan su suna murna,yace " _na sameku lfya daddy_?" wanda ya kira daddyn yace " _lfya klou son, ya karatu?_" yace " _Alhamdllh_.....Daga suka shiga mota driver yaja suka tafi馃殨 Luv u all my fans馃槝 for d gud wishes and encouragemnt,,really appreciatng馃槏.Allah ya bar zumunci. 08102992472 for comments and for those who want to b my group member馃槉 [8:10pm, 12/5/2016] Hamagee馃尫: 馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯 *KOMAI RINTSI*馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯 _Written by_ 鉁嶐煆籋ama gee馃尫 Page2鈨�0鈨� Nasan zaku ce su waye wayannan mutane dana gama describing?. Familyn haj.faty neh qawar momy,idan baku manta ba a baya na fada muku cewa saeema tanada wa na miji me suna Aliyu, tou shine yaje karatu India yanzu ya gama ya dawo.. Aliyu ne first child nasu sae saeema,sae qaninta me suna haneef wanda shekarunsa biyu yanzu.Basu zo dashi ba yana gida gun nannyn sa. Suna isa akayi horn me gadi ya bude gate din suka shiga,bayan sun shiga side dinsa ya nufa to refresh up, su momyn kuma suna setting dinning table dan yau ita da kanta tayi masa girki..Bayan ya fito suka zauna suka ci abinci sannan suka koma palour suna kallo. Fadwa ce ta kira saeema suka sha hirarsu sannan take fada mata waec result ya fito harta duba nata,saeema tace "nima barin yi cheking yanzunnan,keh yaya Aliyu ya dawo fa dazunnan" tace haba dae saeema tace Allah kuwa tace to ki gaida mun shi da momy tace "tou" sannan tayi hanging..Anan ta fada musu wae fadwa na gaeda su momy tace "ayyrh ina ansawa,ka ganeta kuwa haidar?" Yace "ban ganeta ba kam" sae momyn tace "fadwan saeema yar frnd dina dinnan" sae a sannan Aliyu ya tuno ta yace "Allah sarki na ganeta,ni yanzu tana gun momyn neh kou gidansu take har yanxu? "Momy tace "wa zae bayarta wa momynta? Tana gidansu"... Haka Aliyu yyi ta tausaya ma fadwa da jin irin halin da take ciki dan har yanxu umma bata barta, saema sharri kala kala da take kulla mata kullum danma fadwan bata damuwa dan inda sabo tou har ta saba yanxu kam.Around 11:16pm bayan sun gama hirarrakinsu kowa ya tafi dakinsa ya kwanta... *BARI MU JI FADWA TA SIDE DIN FADWA*...ku biyo ni Luv u fans馃槝 08102992472 for comments nd to dose who wish to b my group member [8:12pm, 12/5/2016] Hamagee馃尫: 馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯 *KOMAI RINTSI*馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯 _Written by_鉁嶐煆籋ama gee Muh'd馃尫 Page2鈨�1鈨� Fadwa na kwance a dakinta duk damuwan duniya ta isheta ga wani iri da jikinta yake mata tsabagen gajiya da tayi yau, dan matar ya farouk tazo a gidan ta wuni,wayanta ta janyo tana game ahaka bacci ya dauketa .. Around 2am alarm dinta ya buga dama kullum takan tashi yin sallahn dare.Ta miqe ta shiga toilet ta dauro alwala sannan ta fito tayi sallah rakaa 4.Bayan ta kammala adduointa ta tashi taje ta kwanta,wayanta ta janyo sannan ta fita a game din sae ta sa shi yana charge,nan da nan bacci ya dauketa.. Washegari around 5:30am alarm dinta ya sake bugawa ta tashi tayi sallah ta gyara dakinta sannan ta fito tayi kitchen,bayan ta gama yi musu breakfast ta kaima masu gadi nasu sannan ta sa na umma a warmer ta kai mata dinning din palournta ta ajiye sae ta sauko ta fara share share da mopping....har qarfe 12 umma bata fito ba bare ta bawa fadwa breakfast dinta dan har yau har gobe umma bata yadda da fadwa ta sa abinci da kanta ba wae saedae ta zuba mata da kanta saboda tana bata mata abincin.. Bayan ta kammala aiyukanta sae ta hau sama yadda ta kai breakfast din ta diba ta sauko sae tayi dakinta tayi abunta.Tana gamawa ta fito da plate nd cup din sannan ta wankesu ta ajiye.. *_FADWAAA....._* taji kiran umma daga sama, "naam" ta ansa sannan ta nufe ta.. 08102992472 for comments and dos hu want to b my group member Luv u fans 馃槝for d good wishes.I really feel loved wen ever i receive ur messages tanks馃槉 [8:13pm, 12/5/2016] Hamagee馃尫: 馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯 *KOMAI RINTSI*馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯 _Written by_鉁嶐煆籋ama gee Muh'd馃尫 Page2鈨�2鈨� Tana isa tace "umma ina kwana" sae umma ta sake bata rae sannan ta kalleta tace "a gado na kwana kuma da ban kwana ba kya ganni馃槦 ni ba gaisuwarki tasa na kiraki ba..Tsabagen iskanci mani zaki barwa sauran abinci kou?" Fadwa na shirin yin kuka tace "umma naga har 12 tayi baki fito bane shiyasa na diba, amma kiyi hakuri bazan sake ba馃槩" tana kaiwa nan umma ta wani daka mata tsawanda ta gigitata, "keh rufa mun baki daallah馃槧hakurin qanwar uwanki ce? Idan uwarki ce zaki mata haka kici abinci sannan ki bar mata saura? Ta dauko warmern ta watso ma fadwa a jikinta, chips ne da plantain sae fried egg wanda yaji kayan lambu,idan da abunda yafi takaici tou fadwa taji shi a yau,tunaninta shine 'ta tashi tayi abun bata ci da wuri sanda ta gama jin yunwa sannan taci be isheta ba dan kwayoyi ta deba bata ma taba kwan ba,sannan yanzu anzo an zubar mata shi a jiki',wasu hawaye masu zafi neh suka soma ziyartan idonta馃槶.Umma tace "kuka zaki zauna mun dan uwarki, bazaki kwashe ki gyara mun gurin ba, sannan kuma in kin gama na farko inaso kije ki sake hado mun breakfast sannan ki dau kifi kimun pepper soup da shi ki kawo mun, secondly yau bakida lunch and dinner a gidannan tunda ni ban isa ince ga abunda nake sou kiyimun shi ba to kemah baki isa in biki in miki abunda kke sou ba"tana kaiwa nan ta bar gun ta koma dakinta... Fadwa ta tsuguna ta soma kwashewa, tana yi tana hawayen takaici,ta miqe ta kai wanda ta kwasan kitchen sannan ta dauko tsintsiya da parker sae bucket na mopping sannan ta gyara gun tass, tana gamawa ta koma kitchen ta soma wani sabon firar, cikin 2hrs ta kammala komai ta jera mata shi akan dinning sannan ta bude qofan dakin da sallamarta ta shiga sannan tace mata "umma na gama" bata kalleta ba tace "tou" a taqaice, fadwa ta fita ta koma kitchen din dan daura lunch dama akwae time table na abinci, yau white rice zatayi da kidney souce sae kunun aya. 2 and half hrs ya kaita ta gama komai sannan ta kai na masu gadin gidan sae ta kae na umma sannan ta koma dakinta tayi alwala tayi sallahn laasar sae tayi wanka ta fito kitchen again,wanchan breakfast din da umma ta watsa mata d other tym dinnan ta dauka taci dan ba yadda ta iya,bayan ta gama ci sae ta daura dinner.Bata wani bata lokaci ba wajen girkin dan jallof din maccroni neh kwae sae salad, tana gamawa as usual ta kaima me gadi dan yanzu shi kadaene bbu driver sannan ta kai na umma.Da sallamarta ta shigo sannan tayi setting table din, tazo zata fita da sauran kwanukan umma tace "keeh dakata........" 08102992472 for comments [8:15pm, 12/5/2016] Hamagee馃尫: 馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯 *KOMAI RINTSI*馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯 _Written by_ 鉁嶐煆籋ama gee Muh'd馃尫 Page2鈨�3鈨� ....ina zaki kai kayan baki tambayen ba? Fadwa tace "zan fitar dasu neh naga kin gama" umma tace "zaki fitar bazaki tambayeni yadda zakiyi dasu ba, oh kin mayar zan sauya raayi naneh? Abinci neh nace yau bakida lunch and dinner yau kuma bbu yadda kika iya,idan kuma kema mayyar ce irin uwarki sae inji" Hawayen da fadwa ke maqewa suka soma ambaliya a face dinta (a zage ta a zagi uwarta).."Kije ki jujjuye mun sauran abincin plastic mocks kisa a freezer da safe sae kiyi warming muku keh dasu masu gadi"fadwa ta answer da tou sannan ta fita tayi kitchen tanayi tana share kwalla daga idonta duk idon yyi jaa lokaci guda abunka da farar mace fuskanta ma yyi jan.Tayi yadda umman tace sannan ta koma dakinta,ta kwanta tana kan kukan sae phone dinta yyi ringing ta daga "hello momy ya gida" "lfya lou boddiya, meyasame ki kke kuka? "Fadwa tace mata ba komai, momy kuwa ta matsa dan taji ajikinta akwae abunda yake damun boddiyan ta kuma taji voice dinta yana dan crackng, da momy ta matsa kwae sae fadwa ta fashe da kuka. Sanda tayi me isarta da qyar momy ta shawo kanta tayi shiru sannan ta fada mata abunda ya faru tunda safe har yanzu, momy ta dan goge qwallan da suka zubo mata na tausayin halinda yarta keh ciki, ta kira sunanta "fadwa" cikin sanyin murya me kwantar da hankalin me sauraro, ta ansa da "naam momy"taci gaba _ina so ki kwantar da hankalinki, komai me wucewa neh a rayuwannan duniyarma kanta zata qare muma mutanen cikinta da duk wani abu na cikinta zamu qare bazamu tabbata a haka ba, saboda haka kiyi ta hakuri dan komai na duniyarnan dan hakuri neh kuma bawae Allah baya sonki bane yana jarabtan kine saboda haka kiyi kokari ki cinye jarabawar..sannan kisa ma ranki *KOMAI RINTSI wataran zaki huta*_鈥� Tayi ta kwantar mata da hankali da dadadan kalamai masu ratsa zuciyar me sauraro, a haka har sukayi sallama.Fadwa taji ranta yyi fari kaman ta koma gun momynta a haka har bacci yyi gaba da ita, wajen momy ma hakan ne saeda tayi ta tunani iri*2 kafin bacci yazo mata.... 08102992472 for comments [8:16pm, 12/5/2016] Hamagee馃尫: 馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯 *KOMAI RINTSI*馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯 _Written by_鉁嶐煆糎ermer gee馃尫 Am so sorry for d delay readers 馃檹馃徏,mobile phone data na neh ya samu problem shiyasa amma yanzu an gyara, I hope anyi sallah lfya! Ina roqon Allah ya maimaita mana....kuma ina jiran goron sallah nah馃構 Page2鈨�4鈨� Washegari da asuban fari ta tashi tayi sallahn asuba tayi adduointa dasu azkar sannan ta kwanta,around 6:34am ta tashi tayi brush sannan ta fita.. Kitchen ta nufa ta hada breakfast sannan tayi warming musu sauran abincin jiya a tukunya 'dan umma ta hanata amfani da microwave oven dinta da duk wani abu me sauqaqa aiki na kitchen', gashi tym din da wuta amma babu yadda ta iya..Bayan ta kai na umma ta dawo tayi ta zaman jiran abincin ya dumamu (kunsan ya riga da yyi qanqara),sae kusan 9:17 ta gama abunda ta daura tun 7,ta zuba na su me gadi ta kai misu,duka ta juye dan ita ba me son abinda ya kwana aka dumama bane inba dumamen tuwo (kamanni馃槂)... Sae a sannan taje gaeda umma, kirjin ta na dukan uku uku dan fargaban abinda zata rizqa yau,tana shiga bayan tayi sallama umman dai batace da ita komai ba dan itama fadwa tasan ba ansawa zatayi ba,ta gaesheta da mamakinta umma tace "lfya" a taqaice tana yin breakfast neh tym din 'danwake neh da sauce wanda yaji kayan lambu da qoda a ciki' ci kwae takeyi cikin jin ddi馃構.Ita kanta umma tasan fadwa ta kware wajen girki saedae taqi fada dan wasaa,ita kanta fadwan sanda yawunta ya tsinke tym dinda taga umma naci dan tsaban yunwan da takeji.Bude qofa tayi ta fice tana mamakin abunda umma tayi mata yau "ashe akwae ranan da umma zata ansa gaesuwanta"a zuciyanta take wannan tunanin,dakinta ta koma ta dan kishingida.... ________________________ Around 12:15 ta tashi dan harta fara bacci,tana miqewa taji kanta na juyawa saeta ji jiri kaman zata fadi, saeda ta dan dafa gadon ta koma ta zauna, bayan yan mintunan da basu wuce 2 zuwa 3 ba saeta miqe ta nufi toilet tayi brush ta fito tayi kitchen,ji tayi cikinta na ta kukan yunwa (kunsan yin brush da sa yunwa kuma dama tana jin yunwan dan shiya kusan sata faduwa dazun) tana zuwa kitchen din tayi tea amma ba meh madara ba irin na ganyen nan wanda ake dafawa da kayan yaji, tana gamawa tayi seiving dinsa ta juye a flask sannan ta diba a cup ta fito palour wajen dinning ta diba sugar tasa sannan ta koma kitchen din, a hankali take sha harta gama, sae a lokacin ta dan ji daedae.... *KOMAI RINTSI* Page2鈨�5鈨� Tana gamawa ta tashi ta soma yin na rana, ruwa ta fara dorawa dan yau jallof zatayi da salad sae peper chicken馃構(har na tuno ran waliman iss馃槣馃槀)..Bayan ta daura ruwan saeta dauko kazan ta wanke sannan ta dan matse lemon tsami a kai sannan ta yayyanka ta tasa a tukunya ta yanka albasa da taruhu a kai, tasa spieces da seasonngs sannan ta daura a medium flame,kayan miya naga ta deba ta wanke sannan ta jajjaga shi ta kwashe ta ajiya, saeta deba su greenbeans,peas, carrot,onion sannan ta wanke su tsaf, bayan ta gama sae ta yayyanka su ta ajiye a gefe,.. Bayan ya tafasa ta wanke rice din ta zuba, be wuce 5min ba ta sauke ta juye a collander ta wanke ta ajiye sannan ta dauraye same tukunyan da tayi perboilng rice din dashi sannan ta daura sanda ruwan cikin tukunyan ya dan tsane sannan ta zuba mai d tayi slicing din albasa da tafarnuwa ta zuba a kai, sanda ya dan soyu sannan ta juye kayan miyan da ta jajjaga dazu ta juye a kai tana dan juyawa a hankali har ya fara soyuwa sannan ta dauko su carrot din ta juye a ciki ta barshi na dan mintuna sannan ta kwashe kayan miyan a wani mock sannan ta zuba ruwa a tukunyan tasa su maggi, onga, chicken flavour, curry, thyme da dae sauran speice an seasons dinnan sannan ta rufe tukunyar... Ta koma kan kaza, har ta dahu sae dan ruwan jiki dan kadan,ta kwashe a plate me dan girma sannan ta zuba mai kadan a same tukunyan sannan tasoma sa kazan one by one bayan man yyi zafi.Bayan ya soyu sai ta juye dan ruwan kazannan a kai ta yayyanka carrot,greenbeans,da peas sae sliced onion ta wanke ta zuba ya dan soyu saeta sauke.. Bayan ruwan ya tafasa saeta zuba wannan boiled rice din a ciki sannan ta rufe ta nufi dakinta, tana zuwa tayi alwala(tym din sallan azahar neh) ta fito tayi sallanta da adduoi sannan ta fito tayi kitchen,tana zuwa ta duba shinkafan taga da sauran ruwa a ciki sannan ta mayar ta rufe sai ta dau soyayyan kayan miyan dazu ta yayyanka sauran qodan safe da ta rage a ciki.. Ta debo su cabbage, carrot, green peper, cucumber sannan ta wanke su tass ta ajiye, ta debo kwai ta wanke tasa ruwa a tukunya da kwan sannan ta daura sae ta fara yanka cabbage din, bayan 5mins ta sauke kwan ta tsamo su daga ruwa tasa a ruwan sanyi sannan ta cigaba da yanka cabbage din,bayan ta gama yanka cabbage din sae ta dau wannan soyayyen kayan miyannan ta zuba cikin shinkafan sannan ta gauraya shi ta dau albasa ta kyara ta wanke sannan tayi slicing akai ta mayar ta rufe. Ta cigaba da yanke*2,sanda ta gama ta juye a wani babban mock sannan tayi grating carrots din ta hada ta yanka kwai guda hudu a ciki ta ajiye guda hudu sannan ta dau salad cream tasa ta gauraye shi tsaf sannan ta dau wani dan mock ta zuba na umma sai ta dau sauran kwai hudun ta baresu ta yi slice din kwan, cucumber,da grean peper sannan ta yi decoratng din salad din dasu sae ta dau henze beans ta barbada a kai sannan ta rufe mock din da cling film tasa a fridge... Abincin yayi sai ta sauke ta zuzzuba sannan ta maida peper chicken din ya dumamu,shima ta zuba na umma a wani warmer sannan ta zuba ma masu gadi a kan abincin su sai ta nemi wani karamin mock ta zuba salad din suma ta dan musu decoratng sannan ta kai ta dawo ta kai na umma ... A palour ta sameta tayi sallama ta shiga sannan ta ajiye tace "umma na gama" kaman bazata yi magana ba sae tace "sae kije kici naki ki fita dana safennan kuma"tana kaiwa nan ta maida kallonta ga tv,Fadwa tace "tou"sannan ta debe kwanukan ta kai kitchen sannan ta dauko salad din umman ta kawo mata, a fridge din gefen dining dinta tasa dan taga ba yanzu zataci abincin ba.... Kitchen din ta koma ta dau abincinta dama Allah Allah take taci dan yunwan ta take ji,ta dau abincin da salad da peper chicken dinta ta kai dakinta sannan ta dawo ta ta matsi ruwan sha a cway ta kai dakin ta dawo ta dau zobon da tayi tun safe tasa a fridge ta deba duk ta shigar dakin.Ita kanta tasan abincin yyi dadi (nima nasan yyi馃構,kuma nasan kunsan yyi馃槣) 08102992472 for comments and other issues,and dont 4get ina jiran goron sallah nah馃槂 Hama gee Muhd [8:17pm, 12/5/2016] Hamagee馃尫: 馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯 *KOMAI RINTSI*馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯 _Written by_ 鉁嶐煆糎ermerh gee Muh'd馃尫 Page2鈨�6鈨� & 2鈨�7鈨� Bayan ta kammala cin abincin saeta fito da plates din zuwa kitchen ta ajiye sannan ta koma daki, tym din ana kiran sallahn laasar so saeta shiga toilet ta yo alwala sannan tayi sallah,tana cikin yin adduoi sae ta ji kiran umma, bata ansa ba sanda ta idar, tana zuwa ta ganta a tsaye a palour da gyale da jakanta a hannu daga dukkan alamu fita zatayi tace mata "ni fita zanyi sannan kuma zanyi nisa ba zan dawo da wuri ba, idan anzo nema na kice nayi nisa ba yanxu zan dawo ba" Fadwa tace "tou a dawo lfya"kanta na kallon qasa, batareda ta ansa ba ta fara tafya, bata isa qofa ba Fadwa ta kira sunanta "umma"batareda ta juyo ba ta tsaya kanta na kallon wayanda ke hannunta tana dannawa,fadwa ta fara magana dan taga batada niyyar juyowa "umma, daman zan fada miki neh semovitan mu saura yi daya ya qare" tana kaiwa nan ta maida kallonta qasa dan irin kallonda taga umma na mata bayan ta juyo, umma tace "me kke nufi da ya kusa qarewa, bance ranan kimun list din duk abunda zaa sayo ba馃槧kou danni ba uwarki bace shiyasa kka raenani,inje inyi shoppng day b4 yestrday sannan yau kisake sani komawa馃槦" bakin Fadwa na karkarwa tace "kiyi hakuri umma" "da hakuri ya mutu sadakan nawa kka bada馃 tambayanki nkeyi bance kiyi mun list din komai ba馃槧" Fadwa tace "kin fada amma kuma kince iya abubuwanda ya qare ko kuma bbu zan rubuta, dana tambyeki hadda wayanda suka kusa qarewa kkace banda su" dogon tsaki umma taja mtswwwwww sannan ta juya ta fice ta banko qofar da qarfi cikin bacin rae,(ko meyasa tayi shiru batayi magana ba? oho). Daki ta koma ta kwanta kan gadonta tana tunani iri iri,tana tuno irin wahalanda tasha gun umma kaman bata san zafin da ba (Allah ya sa mufi qarfin zuqatanmu,hattara ga mata masu kishin jahilci,kishi na iya kai mutu aljannan idan kayi shi ta hanya me kyau sannan yana kai mutu wuta idan yayi shi ta hanya mara kyau,Allah yasa namu ya kaimu zuwa aljanna ameen馃檹馃徏) __________________________ Bayan kusan mintuna goma da fitan umma Fadwa taji wayan ta ringing a gefenta,hannu tasa ta janyo tareda sakin murmushi dan ganin sunanda ke fuskan wayan tace "tace hello sweet" ta daya side din aka ansa da "yah kke lurv" ta ansa da "lfya klou, ya mama da ya Aliyu" ta ansa da "lfya klou ya umma," "lfyanta klou wllhy, bata dade da fita bama"inji Fadwa, Saeema tace "ayyrh, dama yau zamu zo gidan da ya Aliyu neh ku gaesa" "dan Allah?" Tace "wllhy,yanxu ma na shirya jiransa nkeyi ya fito mu tafi, sae munzo"fadwa tace "tou Allah ya kawo ku lfya" "Ameen" tayi hanging... Fadwa taji dadin zuwan su yau saboda umma bata nan dan bata jin ddin yadda umma take behavng ma saeema...Bayan yan mintuna kadan Fadwa taji sallaman saeemah, da gudu ta fito tana murna, tana fitowa sukayi hugging suna murna, Fadwa tace "ina ya Aliyun,baku shigo da motan ba kou?" Saeema tace "ya ajiye nineh ya wuce,muna tfya aka kirashi wae yaje asibiti yanzu akwae emagency work kinsan ya fara aiki yanxu" Fadwa tace "Ayyrh, zamu hadu wataran ae"amma a ranta bataso ba, taso ta ga ya Aliyu dan rabonta da shi tun suna primary scul.Tace "mu shiga ciki".... 08102992472 for comments [8:19pm, 12/5/2016] Hamagee馃尫: 馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯 *KOMAI RINTSI*馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯 _*Written by鉁嶐煆糎ama gee Muh'd*_馃尫 Page2鈨�8鈨� & 2鈨�9鈨� Bayan sun shiga dakin suna hira sae saeema ta fahimci kaman Fadwa bata jin ddi, batace mata komai ba illa hiransu da suka cigaba dayi amma ita har ranta tasan akwae abunda yake damun fadwan ta, "ya maganan waec da neco, kin nuna ma baffan kuwa? "Saeema ke tambyan Fadwa, tace "ya gani, dan last week yazo so na bashi kinsan daman ya ga jamb din dan shi ya mun printng result din ma" saeema tace "ayyrh tou Allah yasa mu dace" Fadwa tace "ameen ya Allah,ae nikam mun kusa shiga scul,dan baffa yace zuwa next month in Allah ya kaimu zanyi joinng APTI" saeema tace "haba? " "wllhy kuwa" inji Fadwa,Saeema tace "tou wllhy nima na fasa zuwa Abj, ina komawa gida zan fada ma mom tayi magana wa Abba, dan da nace mishi univsty ov Abuja zan je" Fadwa ta dan bugeta tana driya tace "wllhy saeema baki da kyau, tou yanxun ce masa zatayi saboda ni kka canza kou meh? " Saeema ta dan yi shiru sannan tace "koma miye" sukayi dariya dukansu sannan saeema ta miqe tareda fadin "barin gudu nikam" miqewa Fadwan ma tayi tace "haba dae, muna cikin hirarmu" saeema tace "iyi, sae kin zo mun rabonki da gidanmu tun yaushe?馃槒 " Fadwa tace "haba luv zanzo dae馃槂"..A haka har suka fito Fadwa na mata rakiya suna tadi,Saeema ta kira sunanta "Fadwa" in a low tune voice Fadwa ta ansa da "eh" saeema taci gaba "dan Allah ki daena sa damuwa a ranki wllhy bana jin ddin kallon a irin wannan yanayin, kuma yanzu kwana nawa ya rage mana duk tamu kwata*2? Wuyanta mu fara attendng scul neh fa,zaa fara maganan aure dan bbu mace ta garin da zata so tayi uni life ba aure kuma bama zaa barmu ba dan yanzu ma momynki da momyn mu naji suna maganan auren mu,saboda haka dan Allah ki saki ranki wuya bata kisa kuma *KOMAI RINTSI BAZAKI TABBATA A HAKA BA* insha Allhu" Fadwa tace "haka neh, kuma ina miki godiya da irin yadda kke nuna mun kulawa tun muna yara, kulawar da ko yan uwana na jini basu taba kwatantaw...."bata qarisa ba kuka ya kwace mata,lallashinta saeema ta fara yi itama tana zubda kwalla dan tasan ko itace a halinda fadwa take dole taji ba dadi, sanda sukayi me isarsu sannan adawa ta rakata zuwa wajen gidan, da ta samu napep saeta shiga gida.... Tym din ana shirin kiran sallahn magrib,tana shigowa ta nufa kitchen ta daura girki sannan ta fito tayi alwala tayi sallah, bayan ta gama girkin ta kai na masu gadi sai ta koma daki ta cire wanta a charge sannan ta kwanta ta bude data, whatsapp messages sunfi dubu dan yau kwatakwata bata hau ba.Wani group ta fara hawa me suna '馃崱馃崌01 CATERING GROUP馃崱馃嵎' (yanda naga anata turo kalolin girke girke harda wanda ban taba gani ba ae tuni na gyara zama馃槣).. Bayan ta garanta messages din da aka turo a group din sae ta fita ta cigaba da chttn dinta har ta fara jin bacci, ta tashi tayi alwala tayi sallah,bacci take ji gashi kuma umma bata dawo ba har yanzu kuma dare na tayi dan har 9 ya wuce, Qurani ta dauka ta soma tilawa dan ta haddace tun suna jss2.. Sae past ten umma ta dawo har tym din fadwa na karatun quraninta,ta rufe ta ajiye sannan ta tashi taje bude ma umma qofa,"sannu da dawowa umma" "yauwa" kadae tace ta shige dakinta,fadwa ta rufe qofan tayi kitchen ta dau abincin umma ta kai mata palounta ta ajiye sannan ta kwaso na dazu ta fitar. UMMA Bayan fitarta gidansu taje daganan tayi gidan wata qawarta ta fito zata tafi gida bayan sallahn magrib sae akayi mata waya daga asibiti ana nemanta, tou shine bata dawo ba sae yanzu. SAEEMA Bayan sun rabu da fadwa tayi ta tunani iri iri,yadda suke tun suna yara har suka kai a yanzu da yadda iyayensu suke, a haka har ta isa gida,around 10 na dare ya Aliyu ya dawo gida, ta isar masa da saqon gaesuwa na Fadwa, yace "ayyrh yar qanwata ina ansawa,zanje ae insha Allah" saeema tace "ae tace ma zata zo sooner,kasan karami neh ya kamata yazo gaida babba馃槈" yace "tou Allah ya kaimu馃槃..Ban guri yau na gaji bacci nakeji wllhy" tace "haba danuwa hadda kora neh馃槯" yace "sorry sis ba korarki nake ba,bacci nke ji鈽�" tace "ohk ba damuwa, gud night" "yace "same to u馃槉 ...... 08102992472 漏Hama gee Muh'd [8:19pm, 12/5/2016] Hamagee馃尫: 馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯 *KOMAI RINTSI* 馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯 *_Written by鉁嶐煆� Hama gee Muhd_* Page 3鈨�0鈨� & 3鈨�1鈨� 2days after, Fadwa ta tambayi Umma zuwa gun momynta,batayi mata musu ba ta amince dan duk tsiyan umma bata taba hana Fadwa zuwa gun momy ba, tace sae tayi abincin yau da dan yawa saeta sa a food warmer, tace "tou"..Fadwa na gama abincin rana 12:30pm ta shiga tayi wanka tayi alwala sannan ta fito ta goge jikinta da towel ta shafa mai da turare sannan ta dau wasu kayanta da kyalen su wanda momynta ta dinka mata wannan sallahn data wuce, bata ma taba sasu ba.Swiss less neh black colour da touch din mint blue da pusha pink kadan kadan a jiki, gyalen kuma mint blue neh sae dan pusha pink a jikinsa, ya hadu iya haduwa kayan,bayan tasa tym din to 1 neh, sae tayi sallahn zuhr tayi adduointa tashi tayi dan qarasa shiryawa, light makeup tayi sannan ta daura dankwali, ta yafa gyalen sannan ta feshe jikinta da turaruka sae ta dau jakanta colourn takalmin tasa chargern wayanta da wayan a jaka sae kudin napep da umma ta bata 200 shima tasa sannan tasa takalminta mint blue neh ta fita..Ba tareda bata lokaci ba ta samu napep sae gidansu momy, murna wajensu bbu iyaka, tym din momy ta shigo gidan ta dawo daga office..Bayan laasar tace ma momy tana son zuwa gidansu saeema fafinnan kuma zata shiga kasuwa siyen inner wears,momy tace "nima ina son zuwa kasuwannan kuwa amma gskya ba yau ba".Ta dau 5k ta bata na inner wears sae 500 kudin napep, tayi mata godiya momy tace ta gaishe da maman saeeman,hajiya ma tace ta gaishe su "zasu ji" Fadwa ta fada sannan ta fita.. Tana isa wani butique naga ta shiga,kayan cikin shagon ba dae yawa ba, english wears neh na mata da maza kalakala da ready made gowns,sae su takalma da gyaluka da inner wears,bayan ta gama zaban son ranta sae ta kai akayi total dinsu,3400 neh duka duka da yake inner wears din kwae take buqata kuma farashin su da sauqi sosae shiyasa ma suke da lots of customer.Ta cire kudin ta biya sannan ta nufi qofar fita,tazo fita shikuma yazo shigowa kwae suka buge juna, wayanshi ta fadi a qasa harda tsagewa (iphone 6+ ceh nace dama bani ita yyi馃)."Oh sorry" dukan su suka fada a tare sannan duk suka sunkuya dauko wayan duk a tare, yasa hannu itama tasa kwae sae suka tsaya kallon kallo 馃憖 sunkai 2mins a haka sannan tayi saurin miqewa shikuma ya dau wayan saeya miqe, bata tsaya saurarensa ba tayi sauri ta wuce, tana isowa bakin titi kuwa saega napep, ta tsare ta shiga,a zuciyarta tana tunani kalakala,waye wannan mutumin? Aina ta taba ganinshi?..Shima ta wajenshi haka neh, yakai 10mins a tsaye a gurin yana tunanin inda ya santa..... 08102992472 for comments and for other issues...Am sick 馃 need ur prayers pls.Watch out for my new novel wen i got recovered insha Allah *UNIVERSITY GURLS* Coming sooner [8:19pm, 12/5/2016] Hamagee馃尫: 馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯 *KOMAI RINTSI* 馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯 *_Written by鉁嶐煆糎ama gee Muh'd_*馃尫 Page 3鈨�2鈨� & 3鈨�3鈨� 2days after, Fadwa ta tambayi Umma akan tana son zuwa gun momynta, umma batayi mata musu ba dan duk rashin rashin son momy da umma keyi bata taba hana fadwa zuwa wajenta ba,cewa tayi "agaeshe su"sannan ta janyo jakanta ta cire 200 ta bata, tazo fita umma tace "kiyi abincin ranan da dan yawa saboda da daddare a sama masu gadi, sannan kuma kar kiyi dare sosae" tana kaiwa nan ta tashi ta shiga toilet dan yin wanka dan tayi late din zuwa aiki yau...Fadwa na fita kitchen ta nufa dan daura girki, sanda ta gama tass tasa a warmer sannan ta koma daki ta shiga wanka,bayan tayi wankan tayi alwala ta fito ta shafa mai da turare sannan ta daura zani tasa wani yar riga sannan tayi sallahn azahar dan tym din 12:30 ma ya wuce, bayan ta idar tayi adduointa sannan ta tashi ta ciro wasu kayanta sabbi neh bata taba sawa ba, momy ce tayi mata su wannan sallahn da ya wuce.Swiss less neh black colour sae touch din mint blue da pink,da takalmi mint blue sae jakanshi sak takalmin mint blue da irin flowern jikin takalmin a jikin jakan pink colour ,sae gyalenta pink da mint,tayi kyau sosae cikin kayan,light makeup tayi wanda ya dace da kayan da tasa sae ta dau wasu designers jewelry tasa tayi kyau sosae... Ta dau wayanta da chagern wayan sai kudin da umma ta bata ta sa su cikin jakan sannan ta fesa turare ta fita, bata sha wuyan samun napep ba kuma, mintuna basufi 20 ba suka kaita gidan haj (gidan su momynta),sunyi murna da ganin juna sosae dan sun jima basu hadu tace "momy ina khalifa?"momy tace "ae baffan ku ya tafi da shi wancan zuwan da yyi" Fadwa tace "ayyrh, shine kou ya kira ya fada mun",tashi tayi ta nufi dakin haj.kakarta ta gaida ta sannan ta dawo palour gun momy sukayi ta hira..Fadwa tace "momy" in a cool nd sweet voice momy ta ansa "Yar momy" Fadwa taci gaba "dama ina sone ki dan bani kudi zan siya inner wears anjima a kasuwa,kuma ina son zuwa gidansu saeema dama nace mata zanzo kinsan ya Aliyu ya dawo, kuma ranan da suka je gidanmu bamu hadu ba an kira shi a gun aiki",momy tace "tou ba damuwa, nawa kke so?" Fadwa tace "koma nawane momy, inner wears kwae nake so ae" momy tace "tou shikenan in kin tashi tfya saeki mun magana kou" Fadwa ta gyada kai, "kije ki debi abinci kici"inji momy,Fadwa tace ta qoshi.... Bayan sallahn laasar fadwa ta ce ma momy zata,momy ta bata 5k na inner wears sae 1k wae kudin mashin dan tsakanin wajen da dan nisa,,Fadwa tayi godiya ta fita..Kai tsaye wani butique ta sauka, ta biya me napep kudinsa sannan ta nufa shagon, kaya neh masu yawa da kyau cikin sa, kai tsaye wajen inner wears ta nufa ta zabi wanda sukayi mata, tana gama jida ta je akayi mata total din kudin,a ranta tana ta addua Allah yasa ba sae tayi ciko ba, ga mamakinta ko sae sukace 4300 zata bada ta cire ta biya,taji mmaki da taga an bata change a 5k din dan kayan da ta deba na da yawa,bayan an samata a leda ta fita..Ta fito kenan ta ciro wayanta tana duba tym bata ankara ba suka ci karo da wani,shikuma tym din ya juya yana magana da wani, wayanta neh ya fadi a qasa,tsugunawa sukayi a tare tasa hannu shima yasa,kwae suka kalli juna,kallon kallo suka tsaya yi kaman masu tuna wani abun sun kai 2mins a haka kafin ta daga wayanta tayi saurin miqewa, shima miqewan yyi,bata rai tayi fuskan ta cike da masifa "sorry" yace mata dan ya lura da yanayin da take, jikinta yyi sanyi sae tayi saurin barin wajen,tana isa titi kuwa ta samu napep ta tsare ta shiga,ya kai 10mins a gurin yana tunanin fuskanta kaman ya taba ganinta, tou a ina? ...Itama ta wajenta hka neh,kaman ta sanshi somewhere,kuma meyasa suke kallon juna haka? (Ohonku dae馃槀)..Sun danyi tafiya me nisa kafin suka isa gidan su saeema, sunyi murnan haduwa sosae, ta shiga ta gaida maman saeeman tareda shaida mata su momy na gaida ta tace tana ansawa,,bayan sun koma dakin saeema ta kawo mata ruwa da wasu drinks din dan tace mata ita a qoshe take, koda ta tambayi saeema ina ya Aliyu sae saeema tace dazunnan ya fita wllhy.. Sun kai awa biyu kafinnan Fadwa tace zata tafi, koda saeema tace ta dan jira in ya Aliyu ya dawo sae ya maidata gida, tace aa gidan haj.kaka zata ba gida ba, bbu yadda saeema batayi da Fadwa ba akan ta dan qara zama amma Fadwa taqi,tayi sallama wa maman saeema sannan ta fito saeema na mata rakiya suna taba hira har suka rabu, Fadwa ta shiga napep saeema kuma ta koma cikin gida..Tana isa gidan hjy.kaka ana kiran magrib....... 馃尫Hama Gee Muh'd馃尫 08102992472 for comments [9:08pm, 12/5/2016] Hamagee馃尫: [8:19pm, 12/5/2016] Hamagee馃尫: 馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯 *KOMAI RINTSI*馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯 *_Written by鉁嶐煆� Hamerh gee Muh'd馃尫_* Page 3鈨�4鈨� & 3鈨�5鈨� Tana shigowa kai tsaye tayi dakin momynta dan lokacin ba kowa a palourn sae wata me aikinsu (Ummi) data fito daga kitchen riqeda basket na fruits data wanke ta ajiye kan dinng table, tana ganin Fadwa ta mata sannu da dawowa dukda ba wani girmanta Fadwan tayi ba sannan ta koma kitchen din..Fadwa na shiga dakin taga ba kowa momyn ta shiga toilet yin alwala.Dakin haj.kaka Fadwa ta shiga itama ta fito kenan daga toilet din, tace yauwa barin shiga fitsari ya matseni wllhy gashi momy ta shiga toilet din,kan haj.kaka tace wani abu Fadwa tayi sauri ta shige toilet din, sanda tayi alwala ta fito tayi sallah sannan ta koma dakin momy, ta sameta a zaune kan sallaya tana danna wayan ta.Tace "andawo?" Fadwa tace "eh, momy tace na gaisheki,yanzu zaki maidani gida neh?" Momy tace "yanxu kuma?,ki bari ayi isha kafinnan kinci abinci sae mu tafi" "tou"kwae tace sannan ta dauko ledan inner wears din ta nuna ma momy sannan tasa cikin jakanta da chagern wayanta... Bayan sallahn isha around 8:40 haka,momy tazo zata maida fadwa gida,sanda Fadwa ta shiga dakin haj.kaka tayi mata sallama dan lokacin tana daki, har dakin ummi sanda ta shiga tayi mata sallama ummin ta rakota har mota,sanda suka bar haraban gidan kafinnan ummi ta shiga gida, a hanya sukayi ta hirarsu abun shaawa kaman qawaye.9:05 daedae suka iso,a gate momy ta ajiyeta ta juya bayan sunyi sallama, Fadwa na shiga baba me gadi ya bata keyn gidan dan har tym din umma bata dawo daga asibiti ba,ta qarba tace mishi "sannu baba" ya ansa da "yauwa Aisha,an dawo? "Tace "eh" yace "tou madalla",sannan ta nufi cikin gida, tana shiga tayi dakinta ta cire gyalenta sannan ta nufa kitchen,abinci su baba me gadi da driver ta dauka ta kai musu dan har tym din da zafinsa sosae dan warmern me riqe zafine, tana kaiwa ta dawo ta dau fruits ta wanke tayi fruit salad, ta zuba na umma tasa mata a fridge sannan ta dau nata ta koma daki bayan ta gyara kitchen din,ta dau wayanta da kunna mobile data sannan ta fara shan fruits salad din,messages neh keta shigowa daga groups kala kala daga ciki akwae wannan group dinda na taba ce muku naga ana turo kalolin abinci,tou na yau ma daban neh,abinci da drinks iri iri naga ana turawa (bansan sanda na dau numbern group admin din ba, nima nace tayi addng dina馃憖).Bayan wannan akwae groups kalakala irin su 'Home ov hausa novels', 'Novels world', 'Miemie bee novels group', 'Ksquare chambers' ,'Unique ladies' and lots more, novels neh ke ta shigowa kaman ruwa.Wani novel naga ta soma karantawa cikin nishadi me suna "IKRAM"novel din ya hadi iya haduwa daga ganin yanayinta... Sae past 10 umma ta dawo, Fadwa taje bude mata qofa tana mata sannu da dawowa kamar kurma bata ansa ba ta wuce dakinta,Fadwa ta kulle gidan sannan ta shiga kitchen ta dau fruits salad din da tayi ta kaimata, bata sameta a palourn ba dan haka tayi saurin ajiye mata kan center table dan kar ta fito tace wani abun..Tana komawa dakin tayi shirin kwanciya sannan ta shiga tayi fitsari tazo ta kwanta... Tunanin mutumin dazunnan neh kwae ya fado mata,meyasa bata mishi masifa ba? Ko dan ya bata haquri? Kuma meyasa yyi mata irin wannan kallon? Sannan ya taga kaman ta sanshi?,tambayoyi ta rinqa yima kanta wadanda ba ansoshinsu takeda ba, da taga ta kasa daina tuno shi sae kwae ta tashi ta shiga toilet tayo alwala tayi rakaa biyu tayi addua kan Allah ya zaban mata abunda yafi alkhairi a rayuwanta sannan ya cire mata tunanin bawan Allahn nan a ranta, ta tashi ta koma kan gado ta kwanta.Kar kuji mmki in nace muku batayi bacci ba sae 3馃槸 dan yadda take tuno siffofin mutumin nan.... Mutuminnan kuwa bayan tafiyan ta ya rasa meke damunsa, ya ma kasa siyen abunda yazo siya.Haka ya bar gurin, sae dare ya koma gida,har 12 beyi bacci ba yana tunaninta, tou ya tamun kama da wata? Meyasa take kallona haka? Oh God ya ban karba num ta ba,gaskya tana da kyau.......Washegari dasafe da kyar Fadwa ta iya tashi dan baccinda ke idonta, a haka tayi breakfast.. Mutuminnan kuwa komawa butique dinnan yyi ko zae ganta, "oh my goodness,gashi kou sunanta ban sani ba",...Ya jera kusan one week yana zuwa shagon ko ze ganta, amma shiru kke ji馃槙... _Kou waye wannan mutumin? Yaya zasu kasance dan Fadwa ma ya kasa barin kwakwalwan ta, zasu sake haduwa? Ko zasu daena tuna juna? Ku biyo ni danjin amsoshin......08102992472 for comments 漏馃尫Hama G Muh'd馃尫 [8:19pm, 12/5/2016] Hamagee馃尫: 馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯 *KOMAI RINTSI*馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯 *_Written by鉁嶐煆糎ama G Muh'd馃尫_* Page 3鈨�6鈨� & 3鈨�7鈨� Ba wani bane saurayinnan illa Aliyu wato brothern saeema,siyen kaya yaje randa suka hadu da Fadwa..Ranan da yamma around 4:15, ya Aliyu yyi sending cloud album ma abokin sa sae yaga new number a contact list dinsa,be damu ba sae ya kunna datan shi ya hau whatsapp yana ta chttng da frnds can sae ya shiga contact list na whatsapp din saeya sake ganin dsame num dazunnan kwae sae yyi saving da suna *UNKNOWN* sannan yyi magana "Hlw" saeya sauqa ya ajiye wayan ya tashi ya shiga toilet ya watsa ruwa, yana fitowa ya shirya ya fesa turare sae ya dubi kansa a mirror,mataji ya dauka ya gyara gashin kansa da ya cika da gashi,tsayawa yyi yana kallon kanshi a mirrorn shi kansa ya san yyi kyau,ya dau keyn mota ya fita.Yana fita palour saega saeema ta fito daga dakin mamannsu."Iyee, irin wannan wankan,sae ina kenan? "Ta tambaya cikin zolaya,yace"idon matambayi" sae tace "ni dae ba idona ba kam,da idona neh da bazakayi wanka hka ba",yace "ae idon matambyi nace ba idonki ba" tace "ni din kenan"dkansu sukayi dariya, sannan ya dau hanyan fita,Saeema tace "kou inzo inyi rakiya neh"ta fada tana dariya shima dariyar yyi amma be juyo ba ya fice, yaja mota sae shagon nan da ya hadu da Fadwa, ya kai 30mins a tsaye a gurin wae yana jira yaga kou Fadwa zata zo, amma ina ranan dinma dalili neh ya kaita, daya gaji ya shiga mota ya zuna ya dan qara wasu minutes kafinnan ya koma gida.... FADWA Tun da safe bata jin ddi,cikinta yana mata ciwo, dama kowane period sae tayi ciwon ciki da baya na 3-4 days kafin ta fara, da qyar ta samu ta gama ayyukanta yau,bayan sallahn isha umma ta sata ta shirya zasu asibiti tare sae ta hada ta da wani doctor wae ita tanada abunyi, ita kadae ta tafi sae driver ya kai fadwa..Bayan dr ya mata wasu tambayoyi sae ya bata magunguna tareda prescribing mata, tayi godiya sannan ta tashi zata fita daga office din.... ALIYU Yana komawa gida yyi wani aiki a system sannan yyi alwala ya tafi masallaci, yana dawowa ya cigaba da aikin saeda akayi sallahn isha sannan ya shirya ya tafi asibiti... FADWA AND ALIYU Yazo shiga ita kuma tazo fita sukaci karo,sorry yace be ma kula da waye ba ya shiga, itama kanta a qasa yake lokacin amma taji kaman ta san muryan.Bata juya ba kwae sae ta wuce abunta, gurin motan su taje sannan driver yaja suka tafi.Suna isa ta dau ledan maganinta ta bude motan ta fito,driver da baba me gadi suka mata Allah ya sauwaqa, tace ameen sannan ta karba keyn gidan ta wuce.... 08102992472 for comments 馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯 *KOMAI RINTSI*馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯 *_Written by鉁嶐煆糎ama gee Muh'd馃尫* Page 3鈨�8鈨� 3鈨�9鈨� &4鈨�0鈨� ......Tana shiga tayi dakinta ta cire himar ta fito ta dau ruwa a kitchen taje ta sha maganin kaman yadda dr ya fada mata, kwanciya tayi bayan wasu awowi tayi bacci.... ALIYU Tun kafin ya dawo gida yake ta jin wani irin abu a jikin shi kaman yyi mantuwa a asibitin, sae ya gama iya tunanin sa amma be tuno wani abunda ya manta ba, kuma ji yake kaman wani abu me matuqar amfani ya manta..(nikam nace go sleep jare馃槒 ya manta mana fadwa kuma ya zauna yana babatu anan馃槀)..A haka yyi bacci ranan... FADWA Tana cikin bacci tayi mafarki wae sun hadu da wani, yace yana sonta itama ta yadda har sukayi aure, harda yaya uku馃槸.Tana tashi taga ashe mafarki neh kuma tayi staining kayan ta, tashi tayi ta gyara jikin ta ta sa wasu kayan,ta wanke wanda suka bacin ta shanya sae tayi fitsari tazo ta kwanta..... Washegari sae wajen 7:30 ta tashi tayi breakfast ta kaima umma da su baba me gadi nasu sannan ta dafa lipton tasha dan bata iya cin abu me nauyi in tana period..Haka tayi na rana tayi na dare.. __________________________ Around 9:00pm ta kunna data zata duba group messages sae taga an mata 'Hlw' da wani num kwae sae tayi reply da "Hi"da kaman ma zata share sae kwae tayi sannan ta cigaba da chtng a groups.Bayan kaman 10mins taji shigowan messages sae ta duba taga ciki hadda wannan numbern,anyi reply da "yah kke"kafin tayi reply sae tayi saving numbern da UNKNOWN sae tayi reply "lou",sae yace "dat's gud, may i know u pls?"sae tace "know me as how? I don't tink so",ta burge shi da ya fahimci macece sai yace mata "alright den, ba wani abu but am sorry if i'm rude",jikin ta yyi sanyi tace "it's ohk"sannan ta sauqa dan ta fara jin bacci,gate taji an bude umma ta shigo, bata je bude mata ban dan jiya da yau umma na bude qifan da keyn ta neh... ALIYU Be wuce 20mins ba bayan ta sauqa shima ya sauqa.. 2days after,su Fadwa suna ta shirin zuwa screening gobe,dan gobe zaa fara, monday kenan.Sun dan taba chttng da UNKNOWN da saeema kafi tayi bacci,dan gobe da wuri zasu je saboda layi.. WASHEGARI da safe saeema ta biyo ma fadwa tun 7:00am dan tasan kan su fita sae sun kai 8,yau da sassafe umma ta fita dan tun 6:00am bata kou karya ba, ta ba ma fadwa 1k sae su baba me gadi 500 na lunch sannan ta tafi.. Ai kuwa tym din da saeema tazo har fadwa ta shiya kwae sae suka tafi,Saeema take ceh ma Fadwa da ya Aliyu suka zo yace ta gaida ta dan yanxu haka yyi late wae tun 6:00 ya kamata yaje.Fadwa tace "ayyrh ni kullum bana cin saan ganinshi",saeema tace "zae zo daukana ae anjima, zaku gaesa馃槉".... Kou Fadwa D Aliyu will b lucky today? Follow me..... 08102992472 for comments and other issues.Luv u all馃槝 漏Hama G muh'd馃尫 [8:19pm, 12/5/2016] Hamagee馃尫: 馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯 *KOMAI RINTSI*馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯 *_Written by鉁嶐煆糎ama gee Muh'd馃尫* Page 4鈨�1鈨� & 4鈨�2鈨� Bank suka fara zuwa siyan scratch-card,aka ce 800 ake saedawa, saeema ta cire 1600 ta bayar aka basu guda biyu.Fadwa tayi mata godya, tace ma Fadwa ita bata son haka sannan suka nufi makaranta,nanma saeema ce ta biya musu ita dae Fadwa bata da ta cewa dan qememe saeema ta hanata kashe kou sisi. Sun kai 2pm a wajen,daga qarshe dae sukace kwae su tafi gida sae gobe,hakan akayi Saeema ta kira ya Aliyu akan yazo ya daukesu sun gama unfortunately yace bazae samu zuwa ba wae suna aiki yanzu haka sallah yyi zae shiga wani ward neh zasuyi aiki,tace "tou ba damuwa",tana gamawa ta fada ma Fadwa yanda sukayi sae ta kira mamansu,"Asslmalkum" ta ansa "Walkslm, momy ki turo driver yyi picking dinmu a scul wae ya Aliyu yana aiki",momyn tace "ohk yana zuwa"saeema tace "tou saena dawo"sae tayi hanging call.Masallaci suka nufa daman akwae na mata akwae na maza daban, Saeema ce tayi sallahn dan fadwa bata yi, bayan ta idar suka tambayi inane cafeteria aka nuna musu sukayi godiya sannan suka nufi gurin ,ice-cream suka siya sae wasu chocolates suka zauna suna shan icecream din suna tadi, saeema tace "kin san meh?" Fadwa tace "saekin fada"saeema tace "ina wani brothern Abban mu uncle Ahmad, wanda yake zuwa daga Lagos?" Fadwa tace "hka na tuno shi" saeema tace "yauwa tou akwae wani danshi saan ya Aliyu neh tare ma suka gama karatu,sunanshi ya Suraj" Fadwa tace "ayyrh,me ya samu ya Suraj馃槈"ta rufe ido daya alamun tambayan zolaya, saeema tace "bbu abunda ya sameshi sae alkhairi,in gaya miki yau one week kenan daya ce mun wae yana sona,nima kuma yanxu na fara sonshi tunda kou ba komai jini nah neh ae" Fadwa tace "haka ne wannan,ae kou ba dan uwanki bane tunda har yace yana so ae saeki bashi dama"ta qarisa tana mata dariya "tou meye abun dariyan馃槧 wllhy ya ishe ki" Fadawa ta qara dariyar sannan tace "haba yer uwa, meye abun fushi yanxu"saeema tace "tou meye na dariyan?"Fadwa tace "wllhy kwae kin ban dariya neh tym din da kkace kema kin fara sonshi kuma na tabbatar inda yanxu haka zae tambayeki bazaki ce kina sonshi ba saedae ma ki ta jaa mai aji"dariya dukansu sukayi saeema tace "kin iya iskanci Allah,da barin ajin nawa zanyi a banza kou kin manta ajina na yanzu neh level 100 fa nake"Sukayi ta dariya, can saega drivern yazo...... 08102992472 for comments 馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯 *KOMAI RINTSI*馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯 *_Written by鉁嶐煆糎ama gee Muh'd馃尫_* Page 4鈨�3鈨� & 4鈨�4鈨� Wayan saeema neh yyi ringing, tayi picking ta mishi kwatancen inda suke, be dde ya iso yyi parking,kiranta ya sake yi tace mishi gasunan zuwa,suna tafe suna tadinsu abun shaawa kai kace uwa daya ta haifesu.Suna isowa suka bude motan suka shiga baya dukansu,Fadwa ta gaida shi dukda ba babba bane ya dae dan fisu ya ansa da faraa yana musu sannu,nan da nan suka dau hanya,Fadwa suka ajiye sae suka wuce gida... Tana shiga ta gaida baba me gadi ta karba key ta shiga cikin gidan,daki ta nufa ta cire kayan dan zafi take ji ta shiga tayi wanka ta fito tasa kaya marasa nauyi sae ta fesa turare, bata kou shafa mai ba saboda zafi saeta kwanta,bata jima ba bacci ya dauketa.. Saeema na isa gida ta nemi abinci taci bayan ta gaida momyn su dan ita ba irin fadwa bace tana cin abinci..Tana gamawa taje dakinta tayi wanka tayi alwala dan tym din laasar tayi, ta fito ta sa kaya tayi sallah,bayan ta idar tayi adduoi sae ta tashi ta cire hijabin ta hau gado,wayanta ta dauka ta kunna data, nan sukayi ta chrttng da ya suraj dinta..... Sae bayan magrib Ya Aliyu ya dawo gida yau,saeema da momynsu na palour lokacin,suka mishi sannu ya shiga dakin sa yyi wanka tareda yin alwala yana fitowa ya ja jallabiya yasa ya fita masallaci, bayan an idar da sallahn ya dawo gida, sae tym din ya samu yaci abinci,around 9:30 bayan yyi kallo ya kunna data messages nata sintirin shiga... FADWA Ba ita ta tashi ba sae 6 na yamma dan bacci neh me nauyi ya dauketa, tana tashi tayi fitsari da brush saeta fito palour taga har tym din umma bata dawo ba.Kitchen ta nufa ta daura abincin dare, wajen 8:00pm ta gama komai ta kaima su baba me gadi nasu ta ajiye na umma,ta diba taci dan yanxu umma ta dena mata iyaka da abinci.Bude gate taji tareda shigowar motan umma,umma tana shigowa tayi dakinta dan yau ta mugun gajiya, ta ajiye jakanta ta cire hijabinta ta fito palournta ta dau ruwan sanyi tana sha,Fadwa ce ta shigo dauke da flask din abinci tazo ta ajiye tace ma umma "sannu da dawowa"umma tace "yauwa"sannan ta koma daki, fitowa Fadwa tayi ta shiga dakinta ta kwanta bayan ta kulle main qofan gidan, ta dau wayanta ta kunna data, sukayi ta chttng da su saeema a wani group na yar class dinsu...... ALIYU Bayan ya danyi chttng saeya duba UNKNOWN yaga online,sae yyi magana "Aslm",(har Fadwa zata sauqa sae taga message ya shigo),ta ansa "waslm" yace "yah kke" tace "lfya klou and u"yace mata "same" tace "gud"..Dpn ta ya bude me zae gani? Pic din yarinyan da ya jima yana nema yace "my goodness,Allah yasa itace kou ta santa"yyi mata magana "hi,who's on ur profile pls"tace mishi itace, ya tambayeta "ta tuna randa wani ya bugeta taje siyen kaya? "Tace "ofcourse na tuno, ka san shine"yace mata "I'm d one" (ji tayi wani abu na mata yawo a kai)amma tace "ayyrh,zan kwanta saeda safe"yace mata "ohk, sweet dreamzz"..Batace komai ba ta sauqa 'sweet dreams kuma,me yake nufi?'sae kuma tace tou meye dan ya fadi hkan,da haka tayi bacci, shima saeda yyi ta tunani kafin yyi bacci..... 08102992472 for comments 漏Hama G Muh'd馃尫 [8:22pm, 12/5/2016] Hamagee馃尫: 馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯 *KOMAI RINTSI* 馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯 *_Written by鉁嶐煆糎ama gee Muh'd馃尫_* Page 4鈨�5鈨� & 4鈨�6鈨� Washegari da sassafe saeema ta shirya,,,bata kou bi ta kan ya Aliyu ba dan tasan yadda ya gaji jiyannan be ko tashi a bacci ba, tana gama shiryawa tayi ma mamansu sallama sannan taje driver ya kaita.Suna isowa gidan yyi parking saeta shiga ciki,baba me gadi na waje lokacin saeda ta gaida shi kamar yadda taga Fadwa nayi sannan ta shiga ciki..Tym din Fadwa ta fito daga kitchen kenan zata kai breakfast din umma sae tayi wanka, kwae sae taji muryan saeema, "Aslkm" Fadwa ta asna sallaman "Walkslm",saeema ta tsaya kallon Fadwa irin har yanxu meh kke baki shirya ba..Fadwa tayi mata murmushi sannan tace "ya kka wani tsaya kaman sanda a wajen"Saeema tace "tou wa ya sani",dukansu sukayi dariya Fadwa tace mata ta shiga dakin tana zuwa, saeta juya ta kai abincin.A palour ta samu umma dan haka sae ta gaida ba laifi ta Ansa, Fadwa ta ajiye a fito dakinta ta nufa dan ta gama komai daman wanka neh ya rage mata batayi ba.. Ta samu saeema na toilet din, saeda ta jira ta fito sannan tace bari tayi wanka sae suje ta gaida umma,saeema ta ansa da "tou".Bayan yan mintunan da basu wuce 20 ba Fadwa ta fito daga wankan,tana daure da towel a jikinta,ta goge jikinta ta shafa mai da turare saeta sa kaya,daman kafin ta fito saeema ta ciro mata wata atamfa irin na jikinta, mamanta ce tayi musu,kayan sun matuqar mata kyau har saeeman,bata wani yi kwalliya ba ta dau gyalenta colourn kaya saeta rataya jakanta ta dau waya a hannu tasa takalmi tace "muje kou"saeema ta bita da murmushi sannan ta tashi tsaye tace "kinyi kyau abunki"Fadwa tace "keh kam baki gajiya da zolaya"suka fito saeema na biye da fadwa har zuwa dakin umma,lokacin da suka shiga tana palour tana karyawa sae saeema ta tsuguna har qasa ta gaida ta, ta ansa sannan saeeman ta fito,Fadwa tace "umma bari mu tafi"tace "ohk"sannan ta dau 1k ta bata,Fadwa tayi godiya ta fito tareda jin mamakin yadda umma ta bata 2k tsakanin jiya zuwa yau (nan ko uncle Khaleed neh ya tura mata harda na registration dinta)... "Fadwaa" umma ta kwalla mata kira,ta ansa sannan ta shiga palourn,umma ta tashi ta shiga dakinta,da kudi a hannun ta ta fito ta miqa ma Fadwa "ga wannan akwae kudin da zaa tambaye ku a wajen saeki bada"ta ansa tace "tou na gode"saeta fice ta samu saeema a palour suka fita.... Yau ma sun taba wahalan amma basuyi zirga zirgan da sukayi jiya ba.Sae past one suka kammala komai da komai sae saeema ta kira musu driver ya kaisu.Be dde da kiran da tayi mishi ba ya iso, gidan su Fadwa ya kaisu sae Saeema tace yaje anjima bayan laasar ya dawo ya dauketa,yace mata tou sannan ya tafi,suna shiga ciki dakin Fadwa suka nufa Saeema ta kira mamansu ta fada mata sun gama amma yanxu tana gidansu Fadwa tace driver yazo daukanta bayan laasar, maman tace ba damuwa..... 08102992472 for comments 馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯 *KOMAI RINTSI*馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯 *_Written by鉁嶐煆糎ama gee Muh'd馃尫_* Page 4鈨�7鈨� & 4鈨�8鈨� .....Bayan sun gama wayan tym din Fadwa ta fito a toilet saetace mata "ki shiga kiyi alwala ni zan shiga kitchen dan bansan dawowan umma ba"saeema tace "tou our great cook"dukansu dariya sukayi sannan Fadwa tace "gara keh bakida damuwa"sannan ta fice fuskanta da alaman dariya.Saeema ta shiga toilet tayi alwala ta fito tayi sallah sannan ta fita zuwa kitchen din ta samu Fadwa nata fama,hanu tasa ta taya ta har suka gama suka gyara gurin, fadwa ta kaiwa su baba meh gadi nasu sannan tazo ta kai musu nasu palour,bayan sun gama ci suka kwashe plates din Fadwa ta wanke su ta kifa,daki suka koma sukayita hiransu me ban shaawa,suna cikin tadi wayan saeema yyi ringing ta daga, ya Aliyu neh ya tambayeta ta dawo gidane kou tana scul din, tace mishi ae ta bar scul tuntuni, tana gidansu fadwa amma ta kusa dawowa,yace daman inda tana scul dinne yana kusa da wajen da zaizo ya dauketa amma shikenan saeta dawo,ya tambayeta ko suna kusa da Fadwa su gaisa, tace eh sannan ta miqa mata wayan,wani shock yaji a kunnen sa da tayi sallama, ya ansa itama shock din taji wanda duk tasu basu san dalilinsa ba,bayan sun gaisa yake ce mata zaizo insha Allah idan ya samu tym, tace ba damuwa saeya zo sannan sukayi hanging call din...... Bayan laasar driver yazo daukanta kaman yadda tace,sukayi sallama da Fadwa sannan ta shiga mota suka tafi..Yau ma daddare saida sukayi chttng da unknown kaman yadda suka saba kafin suyi bacci amma firr taqi bari suyi waya ko ta fada mishi sunanta, shima be damu da fada mata nashi ba tunda yaga taqi fadin nata be san dalilin ba. 3days later...... 08102992472 for comments and other issues 漏Hama G Muh'd馃尫 [8:23pm, 12/5/2016] Hamagee馃尫: 馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯 *KOMAI RINTSI*馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯 *_Written by鉁嶐煆糎ama gee Muh'd馃尫_* Page 4鈨�9鈨� & 5鈨�0鈨� ....3days ltr, Yau ya kasance ranan Asabar,da yammaci ga wani irin iska me dadin gaske dake hurawa,garin kaman hadari amma ba damina bane sae wani qanshin qasa take tashi ta koina da alama dae damina ya kusa.Aliyu neh ke zaune a garden na gidansu yana enjoying moment din while yana chattng da UNKNOWN girl dinsa yadda yake roqanta Allah annabi kan ta fada mai sunanta,amma taqi firr wae sae sun hadu kuma taqi suyi phone call, ko ya kirata bata answering call din,abun na damun sa amma bbu yadda ya iya.Gashi in ya tambaye ta yaushe zaezo saeta ce ba yanxu ba,saeema na gani tazo fita sae ta hango shi da har zata wuce sae kuma ta fasa dan taga kaman yayan ta baya jin ddi,tana isa gurin da sallamarta ya ansa saeta zauna kan wani kujeran dake gefensa daga nan ta hangi chttng din da yakeyi amma bata san da waye ba.Ta kira sunanshi "ya Aliyu" ya ansa da "naam"tace "naga kaman wani abu na damunka,nazo fita saena hango ka anan shine nace barin zo in ganka dan rabon dana ganka tun jiya,sae kuma na fahimci wani abu a tattareda kai,dan Allah karka boye mun kaji yaya nah"tana maganan neh tana kallon shi,yace "ba wani abu bane sis karki damu kinji,kwae nida girl dina neh muke yan wasu magana but ba abun daga hankali bane,hope kin gane!"ya qarasa maganan tareda daga mata gira da yin murmushi,itama murmushin tayi sannan tace "ka gaesheta tou ni zan fita neh momy ta aiken wajen momyn fadwa"yace "ohk zataji,a dawo lfya kuma ki gaeshe ta"tace "ameen zata ji",saeta nufi hanyan fita,shi kuma ya cigaba da chttng inda yake fada mata sistern shi na gaida ta tace "ina ansawa,meh sunanta?"yace "ba sae kin sani ba馃槒".Dariya tayi sannan tace "karka damu zan sani sooner insha Allah"sai tace mishi zata yi abu sae zuwa dare yace "tou" sannan ya sauqa itama ta sauqa,saeda ya dan huta kafinnan ya tashi ya shiga cikin gida yyi alwala ya fito ya tafi massalaci dan tym din an kusa shiga sallahn magrib... Fadwa kuma kwanciya tayi tana tunanin sa mutumin da ta jima tana son sake kallon sa gashi Allah ya kawo mata shi cikin sauqi kuma wae yana sonta,ita duk a lissafinta idan Baffanta yazo neh sae ta fada mishi ya same shi ya tambaya izini kafin ya fara zuwa,gashi gobe zasu zo da matarshi,shiyasa take ta Allah Allah gobe tayi.... 2days after,yau monday da wuri umma ta tafi office,kafin ta tafi Fadwa ta tambayeta kan tana son zuwa ta gaida baffa,umma tace "shegen shishigi daga zuwa zaki je ki damesu,a dawo lfya"tareda yamutse baki.Fadwa taji mamakin maganar umma sosae amma bata damu ba tunda dae duk *RINTSI* bata da wanda ya fishi saboda haka dole taje ta gaishe su.Da wuri ta gama abinci ta shirya ta tafi... MOMYN FADWA Momy ta kira maman su saeema take fada mata ta shirya yau ta dan raka ta gidan baffan su fadwa dan harda matarshi suka zo itama kuma tana zuwa mata,saboda hka ya kamata taje,maman saeema tace "tou ae bbu damuwa,inyaso ma sae Aliyu ya kaimu anjima dan yau da wuri yace zae dawo",momy tace "shikenan ma,Allah ya kaimu lokcin",maman saeema tace "ameen,ki gaida hajiya",momy tace "zataji"sannan tayi hangng.... Fadwa ta shirya cikin wani orange material-less me touch din purple da gold colour,yyi kyau sosae,sae gyale da purse gold,takalminta wani flat purple colour neh,tayi kyau abunta馃槝bayan ta kammala shirin saeta tafi.....Around 3 pm ya Aliyu ya dau keyn mota ya fito bayan yyi wanka yaci abinci har ma ya huta,ya nufa dakin maman su ya fara kira "momy na fito,kizo mu tafi"tace "tou muje daman na gama nima"suka fito tym din saeema na palour tace "momy ko na biku neh dan Fadwa tace mun yau zata je daman"momyn tace "tou saeki zo ae muje",gyale kwae saeema ta dauko da takalmi sae wayanta dake hannunta ta fito sae suka kulle gidan suka tafi,suna isa gidan su momy suka samu ta shirya kwae sae suka wuce gidan,ya Aliyu yana tuqi yana jin wani farin ciki a ranshi wanda be san dalilin yin shi ba,Momyn fadwa taita nuna mai hanya har suka isa gidan,gate aka bude suka shiga tareda fitowa suka nufi cikin gidan,momyn Fadwa da momyn saeema sae saeema ya Aliyu kam a mota ya zauna yana chttng da UNKNOWN girl dinshi.... Suna shiga gidan suka taradda matar gidan da fadwa a palourn,Fadwa ta tashi da gudu ta ajiye wayan dake hannun ta taje ta rungumi saeema suna murna,momyn saeema tace "ku kam baku girma"sae matar baffan tace "yara neh ae har yanxu,sannunku ku iso"suka qaraso suka zauna,bayan sun gaisa dukansu sae matar tace ma fadwa ta kira babansu dan haka take karanta mata,Fadwa tace tou sannan ta tashi taje ta kira shi, baa dau lokaci ba ya fito suka gaisa sannan ya koma daki..Saeema ce ta mintsina Fadwa tace mata "tashi muje ku gaisa da ya Aliyu dan yau tare muke"cikin kunnenta,,gaban Fadwa ya shiga bugawan da ba dalili "tashi mana"inji saeema.Fadwa ta miqe jiki bbu kwari suka fita,can suka hango shi shima yana hango su ya fito daga motar.Suna qarasowa gurin FADWA & ALIYU sukayi mutuwar tsaye........ Ina godiya ga Allah daya kawo mu qarshen littafinnan na daya mu hadu a book 2...Ina me miqa gaisuwa ta ga dukkan masoyana wanda na sani dama wanda ban sansu ba,I lurv u all馃槝 tareda jinjina ga groups members na -HOME OV HAUSA NOVELS -KSQUARE CHAMBERS -HAUSA NOVELS GROUP -MIEMIE BEE NOVELS Wit my group members HAMA GEE NOVELS and others for ur support,Allah ya bar zumunci...I dedicated this book to my lurvely and adorable sister (Mom Sudaes馃槝)Allah ya bar mun ke,u'r d best sister ever馃槏... 08102992472 for comments and other issues.Sannan ina son yin amfani da wannan damar in bada readers na dayan novel din dana fara haquri wato *UNIVERSITY GURLS*.In sha Allah zan cigaba daga yanxu dama so nake na idar da wannan馃槃.... 漏Hama G Muh'd馃尫 [8:26pm, 12/5/2016] Hamagee馃尫: 馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯 *KOMAI RINTSI*馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯 *Dedicated to Mom Sudaes*馃槝 *_Written by鉁嶐煆糎ama gee Muh'd馃尫_* Page 5鈨�1鈨� & 5鈨�2鈨� ......Kallon kallo sukeyi ba ko qyafta ido,sun kusa 5mins a haka kafin sukayi magana a tare "UNKNOWN" (dama ya fada mata sunan da yyi mata saving itama ta fada mae),kallo aka bar saeema dashi,ta kalli wannan ta juya ta kalli wancen tace "daman kunsan juna kenan"sae lokacin Fadwa ta kalleta tace "saeema shine wanda na baki lbri mun hadu a wannan butique din,oh shine ya Aliyun?" Saeema ta harareta tace "da keceh"ta maida kallonta kan ya Aliyu sannan tace "ya Aliyu ga Fadwa,fadwa kema ga ya Aliyu"ya Aliyu daya tsaya kallon fadwa tun dazu yace "lallae Fadwa ta girma",Fadwa ta rufe fuskanta da hanunta tace "ni dae ban girma ba,bamu ma gaesa ba fa ina wuni"yace "lfya klou,yah kke yah scul?"ta ansa da "lfya lou" ya kira sunanta "Faaad..waa,yanxu kam ae nasan sunan"Su momy ya hango suna fitowa kwae yace musu bari ya kai su ya dawo,"tou"suka ce tareda barin wajen,saeema ma mamanta zata zauna ya Aliyu yace zae dawo da ita anjima,Maman tace mata _tou a dawo lfya_ sannan suka tafi,bayan su Fadwa sunyi musu sallama sae suka koma cikin gida suka samu Anty Rauda bata nan,daki ta koma bayan ta raka su Momy,neman guu sukayi suka zauna suna ta hiransu.Nan Fadwa ta fada mata yadda yadda ya samu num ta da irin shaquwan da sukayi,har maganan yana son zuwa gidansu da yadda tace masa sae baffa yazo,saeema ta nisa tace "yanxu kam komai zaezo da sauqi,gashi ga gidan baffa ga Fadwa unknown馃槣" tafada cikin zolaya,Fadwa tace "kyaji dashi".... Around 4:30pm bayan sunyi sallahn lassar ya Aliyu ya dawo,wayan Saeema ya kira tareda cewa su fito yana jira a waje,Saeema ta ansa da "tou"sae tayi hangng call din saeta ce ma Fadwa "ya Aliyu ya dawo"idonta na kan wayanta Fadwa tace "tashi muje tou"saeema ta kalleta tace "wllhi ni ban son fita,kije kwae ni zanyi kallo in kum gama sae mu tafi"Fadwa ta harareta tace "tabb,ae baki isa ba ni kadae zanje gun shi?kema kin san bazan iya ba"saeema ta kalli Fadwa tace "tou in baki iya zuwa wajenshi keh kadae ba sae yaushe"ta qarasa maganan tana mata dariya.... Fadwa tayi tayi da Saeema suje saeema taqi,dolenta ta shirya ta fita dan yadan jima da zuwa.Tana fitowa ta hango shi a cikin mota kuma glass din a rufe,ta qarasa tareda yin sallama ta nema guri ta tsaya,yana ganinta tun daga nesa ya fito daga motar ya tsaya,ya ansa sallaman yace "ina kka baro qawar kin?"tace "tana ciki qin fitowa tayi"ta qarasa maganan tareda sunkuyar da kai tana kallon qasa.Yace "yanxu yya kenan zamu kaiki gida neh sae muyi hiran acan ko anan yafi"dariya ma ya bata dan yace hira "au dariya na baki kou"tace "aa,ban saba jin word dinba hira"yace "to yanxu zaki saba,zamuje can neh ko anan"tace mishi "gaskiya bazae yiwu a can ba gwara ma da baffan ya bada izini neh"yace "hakane tou kafin baffan ya koma in Allah ya yarda zan turo neman izini"ya qarasa maganan yana kallonta tace "Allah ya kaimu"yace "ameen"...Sun dan taba hira kafinnan sukayi ma mutan gidan sallama suka tafi,a hanya ma suna dan tadi jifa jifa,Fadwa ce a gaba kaman yadda saeema ta tsara zaman,a haka har suka iso gidan su Fadwa suka sauqeta sukayi sallama sannan suka tafi.... 08102992472 for comments 漏Hama G Muh'd馃尫 [8:26pm, 12/5/2016] Hamagee馃尫: 馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯 *KOMAI RINTSI BOOK 2*馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯 *Dedicated to Mom sudaes*馃槝 *_Written by鉁嶐煆糎ama gee Muh'd馃尫_* Page 5鈨�3鈨� & 5鈨�4鈨� Fadwa na shiga gida ta taradda umma a palour tana kallo,tayi sallama sa shiga sannan tace mata "sannu" bata damu da rashin ansawan umma ba ta wuce dakinta ta cire gyalenta tasa wayan ta a charge sannan ta shiga ta wanke toilet gamida yin alwala dan yau ko wankewa batayi ita kuma na daya daga cikin tsarin kullum saeta wanke toilet kamar yadda kullum take share daki.Tana idar da sallahn magrib ta fita taje kitchen ta daura dinner, tym din umma ta shiga yin sallah,sae bayan isha ta gama,tuwon semovita neh da miyan kubewa,wanda yaji kalolin nama da kifi,ga daddawa daa..馃憖馃槄... Ta dau na umma ta kaimata sannan ta dawo ta kai nasu baba meh gadi as usual,sae ta nufi dakinta tayi alwala tayi sallahn isha,tana idarwa tayi adduoi ta tashi ta dau wayanta .. ALIYU... Suna ajiye Fadwa gida suka nufa,daga isansu aka bude gate suka shiga,yaje ya gaida Abbansu dan jiya ya dawo daga 'Ukraine'ya koma dakinsa yyi alwala ya fita massalaci yyi sallahn magrib be dawo gida ba saeda akayi sallahn isha,yana kwance a dakinsa yana shigarda wasu documents a system dinshi,wayan shi naga ya dauka yyi dilling wani num,'PRI螤垄鈧琒S' nagani a kan screen din wayan馃槮..Ringing daya ana biyu aka ansa.. FADWA Tana cikin chattng taga call ya shigo,saeda yyi sau biyu kafin ta daga,'Ya Aliyu' na gani kan screen din wayanta,tayi sallama aka ansa daga daya gun,bayan sun gama gaesawa yace dama ya kirata neh yaji lafyanta tace mai ta gode,"Mention not"ya fada sannan yace anjima za suyi waya tace mai "Allah ya kaimu"yace "ameen"ita tayi hanging dan shikam ajiyewa yyi (kaman mal.muhammad 馃槦)... Washegari ya Aliyu ya fada masu Abban su yaga wacce yake so kuma zae aura,sannan itama daga dukkan alamu dana sonshi,murna wajensu baa magana barinma mamanshi da ta dade tana son jin hakan daga bakinsa,Abba yace "tou masha Allah,yar gidan waye ina nufin waye mahaifinta?" Aliyu ya danyi jimm kafinnan yace "Abba Fadwa ceh yar qawar Momy,kuma babanta ya rasu tun tana qarama"yana kaiwa nan yayi shiru,Momy da tunda Aliyu ya fara magana tayi mutuwar zauneh sae yanxu tayi magana "Kana nufin Fadwa yar qawata wacce ka gani jiya?"Aliyu yace "ita dae Mom" tace "daga ganinta jiyan har ta shiga ranka har ka fada mata uzurinka har ta amince?"ta qarisa maganan tana kallonshi tareda jiran ansan shi,yace "ba jiya na santa ba mom,mun dan jima da haduwa sae dae bansan ita bace sae jiya" Abba yace "ikon Allah,naji dadi son,kuma ina goyon bayan ka kan nemn wannan yarinya dan mahaifiyar ta mutuniyar arziqi ceh kuma sanda mhaifinta keda rae ma dattijon kwarae neh,fatana kwae shine Allah ya shige mana gaba "suka ansa da "ameen"Abba ya tabbatar masa insha Allah zaa tambaya masa kaman yadda ya roqa zuwa gobe,Aliyu yaji ddi qwarae da gaske,ya tashi yace musu zeje asibiti,suka mishi Allah ya kiyaye sannan ya tafi zuciyar shi fari..Su Abba suka cigaba da tattaunawa kan batun daga qarshe sukayi addua ma yayan nasu...Momy ta dau wayanta a daki ta kira momyn Fadwa ta fada mata,momyn Fadwa taji ddi sosae daga qarshe sukayi fatan Allah ya tabbatar da alkhairinsa sannan momy tayi hanging..Momyn Fadwa ma ta fada ma haj.da babanta,suma sunyi farin ciki sosae,Saeema ceh ta fada ma Fadwa yadda akayi cikin murna da jin ddi,Fadwan ma taji ddi dan ba kadan ba tana son Aliyun ta馃槝.. Koda Aliyu ya kira Fadwa yana fada mata yadda sukayi dasu Abban saeta nuna mishi bata sani ba,amma tayi farin ciki.... Washegari da hantsi around 10:00am Abba ya shirya da wani amininsa ajh.Naseer dama tun jiya ya fada mishi kan zasuje nemawa Aliyu aure,,driver neh ya kaisu bayan Aliyu yyi masa kwatancen gidan dan ba wani boyeyyen guri bane,suka dau hanya sae gidan,suna isa me gadi ya bude musu suka shiga sae Abba yace dashi yyi musu magana da me gidan bayan ya tambaya yace eh yanana,ya kama hanya yaje sanarwa Baffa anzo gunsa.... 08102992472 for comments 漏 *Hama G Muh'd馃尫* [8:35pm, 12/5/2016] Hamagee馃尫: 馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯 *KOMAI RINTSI*馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯 *Dedicated to Mom Sudaes* *_Written by鉁嶐煆紿ama gee Muh'd馃尫_* Page 5鈨�5鈨� & 5鈨�6鈨� Baffa ya bashi umurnin yace su shiga saeya nuna musu babban palourn gidan wanda ya kasance shine na baqin sa.Megadi yazo ya fada musu cewa yace su shigo,Abba yace "ohk" sannan suka fito a motar suna bin bayan me gadin har zuwa yadda aka umurceshi ya kaisu..Shigansu befi da 2mins ba baffa ya shigo ta cikin gida,miqa musu hannu yayi dukansu sukayi musayan gaisuwa sannan ya nema guri ya zauna,Alj.Naseer neh ya fara magana bayan gyaran murya "Ina fata kaine mahaifin Fadwa kou?" Baffa yace "wannan haka yake,dani da wanda ya haifeta ciki daya muka fito,bayan rasuwarshi kuma nine mai zaman mata mahaifin"ya dan goge kwalla dan duk sanda baffa ya tuno da qaninsa da iyayensu sae yyi qwalla..Abba yace "Allah ya jiqanshi da rahma"sukace "ameen"sae Alhj.Naseer ya cigaba "Dama munzo neh kan maganar yarka wato Fadwa wacce danmu ya gani yace yanaso,muna neman masa izinin neman aurenta,zamuji dadi idan ka amince mana"Baffa yaji ddi sosae yace "tou masha Allah,kuma wannan ba wani abubane,idan kunje saeku turo mun yaron muyi magana,kuma daman mahaifiyar yarinyar ta kirani jiya ta sanarda ni jiya kuma na yaba da halin yaron daga yadda tamun bayani,daga qarshe ina miqa godiya ta ga Allahu (swt)daya nuna mun wannan rasa sannan kuma ina muku godiya da yabawa da yar gurina da kukayi har kuke son hada zuria damu,Allah ya saka"Abba da ya dau cup din ruwanda aka kawo musu dazu da lemo da snacks ya zuba ruwan yace "ameen"tareda kai ruwan baki.Sukace su zasu koma,sukayi sallama cikin mutunci da kamala irinta dattijan arziqi sae Baffa ya rakosu har mota suka shiga suka tafi,ya dawo cikin gida yana me farin ciki ya samu matarsa wato haj.Rauda a palour ya sanarda ita baqin suwaye da kuma abunda ya kawo su itama tayi farinciki kwarae da gaske tareda yi ma su Fadwan fatan alkhairi. A mota kuwa su Abba sae yabawa da irin halin dattako da Alhj.Khaleed keda shi tareda murna wa aliyu kan dacen da yyi na samun mace kaman Fadwa a matsayin mata dan..Bayan sun koma gida komawa gida da yamma Abba yasa akayi masa kiran aliyu,da Aliyun yazo ya gaida Abba,Abba ya ansa cikin walwala sannan yace "dazu munje gun mahaifin Fadwa" qirjin Aliyu ya buga dumm,Abba ya cigaba "a gaskiya yana da halin dattako daga yadda ya karbe mu,kuma nayi farin cikin hada zuria da irin wannan gidan da kke nemanyi sannan kuma Alhmdllh ya amince har yace yana son ganin ka,gobe in Allah ya kaimu saeka je ka sameshi,daman kiran da nayi maka kenan"cikin murna Aliyu yace "nagode Abba,zanje goben in Allah ya yarda"Abba yace "Allah ya kaimu"yace "ameen"sannan ya tashi ya tafi ..... 08102992472 for comments. 漏 *Hama G Muh'd*馃尫 [8:35pm, 12/5/2016] Hamagee馃尫: 馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁 *KOMAI RINTSI 2*馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯 *Dedicated to Mom Sudaes*馃槝 *_Written by 鉁嶐煆紿amerh gee Muh'd馃尫_* Page 5鈨�7鈨� & 5鈨�8鈨� Da komawar sa daki ya kira Fadwa,saeda ya kusa yankewa ta daga dan tym din ta fito daga toilet ta dau wayan ta kalla sunan dake jiki sannan tayi tayi answering,"Assalm alkum"ta fada cikin sanyin muryarta wanda yake qara mishi sonta da faranta ranshi ya ansa "Waalkis slm my princesse, yah kke?" Kamar yana kallonta ita kuma ta ansa da "lfya lou",sae yace mata"Dazu su Abba sunje gidanku fa,kuma Baffa ya amince har yace wae naje na sameshi"ya fada exitedly,"oh really,he asked me to b there too gobe insha Allah",Aliyu yace "don't tell me"tace "wllh dagske"yace "tou Allah ya kaimu goben"."Ameen"tace saeta cigaba bayan yin shiru "yah qawata"yace "hmm wannan qawattaki dazu mukayi fada ae saeda na korata tukun naji ddi,tazo ta isheni da tambayoyi da zolaya"tace "ayyrh zaa zo neman mu ae anjima kuma sae mun rama abunmu"yyi dariya sannan yace "bama zaazo dinba"..A haka hirarsun ta kasance har suka gama wayan.. Washegari around 10 na safe Fadwa ta shirya taje gidan Baffa dan tun jiya daman ta fada ma umma yana nemanta yace taje,kuma koda umman ta tambaye ta saeta ce itama bata san dalili baa... Driving yakeyi amma hankalin sa duk yabi ya rude,tunaninsa da zuciyarsa har sun isa wajen dayake heading.Karatun Qur'an ke tashi tareda sanyin a/c da qanshin turaren mota,yana dan bin muryan Shuraem da yake karatun,ya dau wayansa yana duba tym dan duk ya qosa yaga ya isa dstination din,ya mayar ya ajiye yana mai farincikin da besan daliliba.. Anty Rauda tasa Fadwa yin abinci ma Aliyu tareda lemo wani salo na daban,bayan ta tayata sungama sae suka kai can palourn baqi kan dinng,be kai qarfe 12 ba suka gama komai dan abincin ba wuya sae馃構馃構 ..Fadwa ta fara zaman jiran shi tana dan danna danne a wayarta saega kira ya shigo,ba wani bata lokaci tayi pickng tareda yin sallama ya ansa sannan yace mata ya iso yana harabar gidan,tace "tou ka shigo ta qofan dake kallonka zaka ganshi a bude yake"yace "yanxu zaki fito?"ta danyi dariya sannan tace "haba dae sae kun gaesa kun gama maganan dae ko?"shima dariyar yyi tareda fadin "don't mind me fa,kin san na qosa na ganki neh"tace "worry not,ae ka kusa ka gaji da gani nah ma"yace "acewarki kenan,wllhy ko zaa bar mun keh daga nan har zuwa tashin duniya ce bazan gji dake ba,bak san yadda nake sonki ba kou,never mind,d tym I would shower u wit all my lurv is comng.Yanxu ki mishi magana nazo barin shiga"tace "tou"jiki ba kwari ta tashi, dakin anty Rauda ta shiga dan fada mata saeta samu bata nan tana dakin baff,Fadwa ta zauna tana yan saqe saqe kan yadda zatayi musu magana dan Anty Rauda dakin baffa take sae taji muryarta kamar a sama,ta juyo tana murmushi tareda miqewa,Anty Rauda tace mata"ya iso kou?"Fadwa tace "eh,shine nazo fada miki ban ganki ba"anty Rauda tace "oh I see,mood dinki har ya canza"(she chuckles),Kunya ce ta kama Fadwa taji wani nauyinta dan Fadwa akwae kunya..Anty Rauda ta juya tana murmushi saeta koma dakin Baffa dan sanar da shi Aliyu yazo,Fadwa ta tsaya tayi zugum a wajen kamar wacce taci kudin aika馃槤.. Am sorry fans for d delay,whatsapp dina keda problem,sometyms saena yi typing sau uku sau biyu kuma duk page daya sae yana gogewa,ko kuma innayi sending to certain groups baya shiga... 08102992472 for comments 漏 *Hama G Muh'd*馃尫 [8:37pm, 12/5/2016] Hamagee馃尫: 馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯 馃崁 *KOMAI RINTSI 2*馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯 *Dedicated to Mom Sudaes馃槝* *_Written by 鉁嶐煆紿amerh gee Mu'hd馃尫_* Page 5鈨�9鈨� & 6鈨�0鈨� Anty Rauda na shiga tym din ya fito daga toilet kenan,saeta fada mai Aliyu yazo,Baffa yace "tou ace ya shigo"tace "tou"sannan ta fita tana shiga dakin Fadwa dake ta safa da marwa kaman wata me tunanin wani abu ta tsaya tareda neman guri ta zauna,anty Rauda na sane da duk abubuwan da takeyi amma saeta share batace da ita komai ba,"Fadwa"ta kira sunanta,Fadwa ta ansa jikinta duk yyi sanyi "kice ma Aliyu ya shigo inji Baffanki"tace "ya shigo yana Palour"sae Anty Rauda tayi mata murmushi tareda juyawa ta bar dakin,dakin baffa ta shiga tym din yasa jallabiya zae fito tace mishi "yana palour"yace "ohk"sannan ta fito,dakin ta koma..Baffa na fita ya nufi palourn,daga shiganshi Aliyu ya miqe cikin girmamawa ya mishi sannu da fitowa,baffa ya miqa mishi hannu suka gaisa sannan yace ya zauna bayan shima ya zauna,Aliyu ya nemi guri ya zauna ya maida kansa qasa tareda gaishe shi, bayan sun gaisa,sae Baffa ya kira wayan Anty Rauda,tana dagawa yace ta turo mishi Fadwa sannan ya kashe wayan.. Anty Rauda ta kalla Fadwa sannan tace mata "tou babanku na kiranki"Qirjin Fadwa ya soma dukan hudu hudu."Yanzu abunda nake so dake shine ki nutsu,try and calm urself,ki cire wani fargaba a jikinki ba wani abu bane kwae magana zae miki,just let him know ur opinion abt it kinji kou?"Fadwa ta daga kai alamar eh,saeta tashi tabi bayan anty Rauda zuwa palour ta dau hijabinta tasa wanda yyi matuqar mata kyau tareda dacewa da jikinta.Anty Rauda ta dauko ruwa da lemo tasa a tray da cup sannan ta bata,tace "kina shiga ki ajima Aliyun a gabanshi saeki nemi wani guri ba kusa da shiba saeki zauna"Fadwa tace "tou"sannan ta kama hanyan palour... Baffa kuma bayan ya kira anty Rauda ya fada mata sae ya fara dan jan Aliyu da tadi yana mai yan wasu tambayoyi cikin fahimta da nuna halin manya..Tun Aliyu na jin nauyin ansawa har ya dan fara sakewa,Baffa yace mishi "ka saki jikin ka nan ma gidanku neh kaji kou"Aliyu ya daga kai kwae alamar eh tareda jin mamkin kirki irin na shi,Baffa ya yaba qwarae da halayarsa.. Ta tura qofar gamida yin sallama,suka ansa dukansu,Aliyu neh ya dago kai idonsu sukayi sallama da juna,kanta ta sunkuyar tareda zuwa ta ajiye mishi trayn drinks din kamar yadda anty Rauda tace tayi tace mai "ina wuni" ya ansa da "lfya" dan shima kunyar yake ji,ta nemi guri ta zauna sannan tace wa Baffa,"Baffa gani"idonta na qasa,baffa ya dan dago daga jinginon da yyi sannan ya gyara murya yace "kinsan wannan?"yana nuna Aliyu,tace "eh nasan shi",yace "tou,kin san da zuwanshi?"tace "eh"sae yace "tou Alhmdllh,ni har a kullum bana son takurawa 'ya'yana dan haka ba zan iya aura musu wanda basa so ba,kowa nakan bashi damar ya fadi wanda yake so neh,idan har naga nagari neh tou banda wata matsala,kuma a gskya nidae na yaba da hankalin Aliyu,da nagartar iyayensa,na yaba da zuriarsu sosae,dan haka nakeso ki fada mun meye raayinki akai,kina sonshi zaki aure shi?"kunya ta kama Fadwa,bata iya cewa eh kou aa ba,shiru kaji a palourn na wasu yan mintuna sae Baffa ya cigaba"Alhmdllh daga dukkan alamu kin amince,nidae ina muku fatan alkhairi har zuwa qarshen rayuwarku,Allah nuna mana kuma ya tabbatar da alkhairin cikin wannan aure,kuma Allah ya kade fitinarsa"dukan su sukace "ameen"Baffa kuwa tashi yyi ya shiga ya basu guri,Aliyu neh ya fara daga ido ya kalleta,itama idon ta dago duk jikinta a mace,saqonnin zuciyar su suke turawa idanunsu,sun kai 3mins a haka kafin Fadwa ta kauda idonta daga gareshi,ya taso ya koma inda yake facing dinta ya zauna sannan ya kira sunanta a hankali "Fadwa"ta dago batare da ta ansa ba tana kallonshi,yace "meyasa baki ansa ba da Baffa ya tambayeki kina sona?",Fadwa kanma dariya ya bata,ta kalleshi tace "bakaji ansan dana bashi bane?"Aliyu yace "wace ansa kuma?ba shiru kkayi ba馃檨"tace "karka damu shi yaji ansan dana bashi".."Yanxu muje kaci abinci saeka je kayi sallah dan naji kamar an fara kira"yace "barinje kwae inyi sallahn inyaso"tace "tou shikenan ga can toilet sae kayi alwalan masallaci kuma na qofar gida,idan ka fita ka tambayi me gadi zae nuna maka"yace "yes my princess"sannan ya tashi ya nufa toilet din,ita kuma cikin gida ta tashi ta shiga.... 08102992472 for comments 漏 *Hama G Muh'd*馃尫 [8:37pm, 12/5/2016] Hamagee馃尫: 馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁 *KOMAI RINTSI 2*馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯 *Dedicated to Mom Sudaes馃槝* *_Written by 鉁嶐煆紿amerh gee Muh'd馃尫_* Page 6鈨�1鈨� & 6鈨�2鈨� ......Bayan ya fito daga toilet din sae ya fita waje,be tambaya kowa bama dan masallacin ba b'oyayye bane,bayan an idar da sallah yana shigowa ya kira wayanta,ta daga tareda yin sallama,ya ansa yace mata ya dawo tace tana zuwa sae yyi hanging.Be fi 2mins ba sae gata,tayi sallama ya ansa sannan ta shigo,"ina kema kinyi sallahn?"tace ae "eh,muje kaci abinci"miqewa yyi yana binta a baya har wajen dinng din,ta ja mai kujera ya zauna sannan tayi serving dinshi,bayan ta gama ajiye mishi komai a gabanshi saeta jaa wani kujeran ta zauna idonta na kan wayan hannun ta,kiran sunanta taji yyi "Fadwaa"ta dago kai "Naam"yace "keh baki cin abincine?"tace "ina ci mna,look kar ka damu ni naci nawa tun dazu",yace "tou nima na qoshi bazanci ba"ga mamakin ta sae taga ya miqe tsaye alamar wajen zae bari,tayi saurin tashi tace mishi "haba ya Aliyu meyasa ka tashi"yace "bazan ci bane indae kema bazaki ci ba",, "nace maka fa naci nawa tun dazu"inji ta,yace "tou meyasa baki bari munci tare ba?nifa bazanci ni kadae ba!"ta danyi murmushi sannan tace "tou zauna muci"ya nema gu ya zauna,ta dau wani plate a gun zata debi abincin ya hanata wae tare zasu ci,ta tsaya kallon ikon Allah kwae,deban abincin yayi ya kaimata baki taqi karba,yyi yyi amma firr taqi karfa,qarshe wani spoon ya dauka yasa ta gefenta tareda nuna mata "to ga spoon dinki"hakan ma da qyar ta yarda suke ci tare,kafin ta kai loma daya sae yyi aku a hakan shima yana saib'in cin abinci... Bayan sun gama ta kwashe kwanukan abincin ta kai kitchen saeta dawo ta zauna a gefen shi,sun dan sha hira kafinnan yace tazo ya maidata gida sae ya wuce,cikin gidan ta shiga ta sanarwa Anty Rauda cewa zasu tafi,tayi musu sallama sannan suka tafi dan tym din Baffa baya nan ya fita.... Bayan baffa ya dawo daga sallahn azahar saeya shirya yace ma Anty Rauda zaeje gidansu Fadwa bayan ya kira Umma tace mai tana nan,yana isa yayi horn aka bude gate ya shiga,yyi parkng ya shiga ciki,a palour ya zauna yana jiran fitowarta,bata b'ata lokaci ba ta fito,bayan ta gaishe shi ya ansa sae yake sanarda ita abunda ke faruwa tace "Allah ya sanya alkhairi"yace "ameen,ko akwae abunda zakice? "Tace mishi "bbu"yace tou shi zae tafi.. Bayan su Fadwa sun fito gida straight ya maidata suna ta hiransu a motan,ji takeyi kaman bata tab'a rayuwan jin ddi ba irin na yau,sanda suka iso kaman kar su rabu suke ji (ayyrh soyayya ddi馃槳).Daedae ta shiga gida sae taga Baffa yana fitowa,ta mai sallama sannan ta shiga ciki.A palour ta samu Umma ta cika tayi famm"munafurcin da kuka shirya kenan? Shiyasa aka kiraki can ko sanarda ni baayi ba kou,kuma kema kinsan dalilin kirannaki ae"Fadwa tace "kiyi hakuri umma wllhy ba haka bane", "yi mun shiru munafukan banza,na raeneki tun bakida hankalin har kika kai haka shine zaayi maganan aurenki ko sanarda ni baayi sae yanxu?tou *ayi dae mugani*",,hankalin Fadwa a tashe take bata hakuri "Umma dan Allah kiyi hakuri wllhy bbu wanda yakeda nufin munafuntar ki" "idan baki rufen baki ba zan tsinka miki mari "ae tuni Fadwa taja bakinta tayi shiru,ta tashi ta shiga daki dan umma batada niyyar magana,idan hankalinta yyi dubu tou a tashe yake,"Innalilla hi wainna ilaihir rajun,hasbu nallahu wa nimal wakeel"kwae take ta karantowa.... 08102992472 for comments and other issues 漏 *Hama G Muh'd馃尫* [8:38pm, 12/5/2016] Hamagee馃尫: 馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯 *KOMAI RINTSI 2* 馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯 *Dedicated to Mom Sudaes馃槝* *_Written by鉁嶐煆� Hamerh gee Muh'd馃尫_* Page 6鈨�3鈨� & 6鈨�4鈨� Hankalin Fadwa be dad'a tashi ba saeda taji Umma na waya tana ta zage2*,ko dawa take? ohonta..Adduoi Fadwa ta cigaba da karantowa har ta dan samu nutsuwa a ranta,sae lokacin ta iya tashi ta shiga toilet tayi alwala sannan ta fito tayi sallahn laasar,tana idarwa bayan ta kammala azkar d'inta saeta dauko al'qurani tazo tayi ta karantawa har taji ta daena wani fargaba,hankalinta ya kwanta sosae.. Bayan sallahn isha ta gama dinner,dakinta ta koma bayan ta kai abincin,dan kadan ta iya ci dan bkinta ba apetite takeji.Wayanta ta dauka sakamakon ringing da taji yana yi,"Assalmu alaikm"ta fada bayan tayi answering,Ya Aliyu neh ya kira,ya ansa "Waalkis salm"tareda murmushi kaman tana kallon shi,"how s my Princess?",tace "I'm apsolutely fine dear"yace "harna ji ddi,gobe kuna da scul kou?"tace mai "eh, dazu munyi waya da Saeema ae tace wae in shirya mu tafi da safe,but lecturen zae kai 12 noon",yace "nima ita ta fada mun,wae akwae wasu abubuwan da zakuyi clearing kafin nan",Fadwa tace "eh"yace "tou Allah ya kaimu princess"tace "ameen ya Allah"..Sun kai 40mins suna hiran su me dad'i kafin sukayi sallama dan zaeje hosptal yau,ta bude data kenan tana kallon 1000's ov messages na shigowa tana jin mamakin irin wannan surutu da MIEMIE BEE GROUP members keh zubawa,ko danma ba su kadae bane harda 'precious writers' da 'Ice old students' (su Fatee AA an baza koli a kasuwan surutu馃槀)...Tana cikin tunani kwae sae taji muryan Umma kaman a mafarki,a gigice ta fito ta sameta a palour ga masifa tsaf a idonta,"ma uwarki kika ajiye wancan foodflask din"tana nuna palournta da Fadwa ta kai mata abinci dazu,Fadwa tace"abincinki neh Umma"cikin qaramar murya wanda keh dauke da bitterness ov hrt,Umma ta watsa mata harara tace "aeni na baro kiyi abinci na karb'a naci,abubuwan da akayi ta samun ina ci a da ma ya isa,dan ni yanxu na baro rakiyarku munafukai馃槙"....Kuka kwae Fadwa keyi,umma tace "I bakiyi kuka ba tukun dan wllhi kuka na nan gaba,sannan for ur information ki hada kayanki na baki daga yau zuwa safiya ki bar mun gida tunda ba na uwarki bane,hakan ma nayi qoqari dana riqeki har kika kai yadda kke a yanxu"ta juya tayi upstairs ta shiga palournta,Fadwa ta kai 15mins a tsaye a gurin tana kuka daga bisani ta koma dakinta inda ta kira Momy ta sanarda ita abunda keh faruwa,Momy tace "ki hada kayanki yanxu ina zuwa zan daukeki ban isa tazo garin wani haukan ta illata mun keba,maza*2 gani nan zuwa kinji? Inyaso gobe in Allah ya kaimu zanyi magana da Baffanku yayi hakuri kwae na dau y'ata",Fadwa ta ansa da "tou"Momy tayi hanging tana me jimamin abun,a ranta taketa tunani _tou meye damuwanta yanzu kuma,sannan idan ba yanxun ba yaushe take son dama a fada mata?kuma mu din ma ina kwatakwata befi 2days da sani ba,kai Allah ya kyauta_....Maza maza ta tashi ta shirya ta dau keyn mota sannan ta shiga dakin hjya ta sanarda ita abunda keh faruwa,koda hjyan taji hukuncin da Momy ta yanke bata mata musu ba dan hakan ya dace sannan tasan yadda momy ke son Fadwa bazata hanata yin hakan ba..Momy ta fito ta dau mota,ta kira maman su saeema ta sanarda ita sannan tace zata zo ta daukesu itada Saeema dan Allah,maman saeema tace ba damuwa saeta zo tareda jajanta abun.... 08102992472 for comments and other issues 漏 *Hama G Muhd*馃尫 [8:38pm, 12/5/2016] Hamagee馃尫: 馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯 *KOMAI RINTSI 2* 馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁 *Dedicated to Mom Sudaes*馃槝 *_Written by鉁嶐煆� Hamerh gee Muh'd馃尫_* Page6鈨�5鈨� & 6鈨�6鈨� ......Maman Saeema ta nufa dakin Saeema kai tsaye ta sanarda ita abunda yake faruwa,har qwalla saeema saeda tayi dan tausayin halinda aminiyarta take ciki,tace "Allah zae mata sakayya,bari nayi fitsari na dauko himar sae in fito"Maman tace "to"sannan ta fita,Saeema ta tashi tayi fitsari ta fito ta dau himar dinta sannan ta kashe mobile data dinta tasa wayan a charge,chating din da basu qare ba kenan itada ya Suraj dinta ta fito... Momy na isowa ta kira wayan maman saeema tace ta iso su fito,tace tou suna fitowa sae tayi hangin..Tym din ta fito daga side din Abba kenan taje fad'a mai zatayi rakiya wa Momy tareda sanarda shi abunda ke faruwa,beji dad'in abun ba gaskya,yace sae sun dawo.Suna fitowa ba b'ata lokaci suka tafi... Fadwa ta gama firfito da kayanta daga walldrop saedae akwati daya neh da ita dan bama anfani dashi takeyi ba,ta zuba wasu kayan a ciki tana ta tunanin inda zata saka sauran sae taji ringing din wayanta,tayi picking Momy ceh tace tazo ta bud'e qofa,ta ajiye wayan ta fita da sauri taje ta bud'e tana ganin Momy ta rungumeta tana kuka,Saeema ma kukan ta soma taya ta,Momy ta dan goge qwallan idonta sannan ta shiga lallashin su,seda sukayi shiru sannan Momy tace su dauko akwatuna a boot na motan suje su shirya kayan a ciki sannan akwae wasu traveling bags a back seat su dauko suma zasuyi amfani,irin me set guda ukun nanneh,Momy da maman Saeema kuma suka shiga ciki har palourn Umman.. Saeema da Fadwa suka dauko akwatunan da bags din suka shiga dasu dakin,Kayan sawanta ta zuba acikin manyan akwatunan,sae daya akwatin tasa irinsu inner wears,gyaluka da su himarai,da qyar akwatunan suka rufu saboda cikar kayan,suka dauka suka fitar suka sa a boot sannan suka dawo suka dau daya daga cikin bags dinnan babban cikinsu suka zuba takalma a ciki,shima saeda ya cika, sae medium din suka zuba kayan kwalliya da sauransu,qaramin kuma wasu jakunkuna naga sunsa da purse sae ta dauko brush dinta a toilet tasa a wani zip.Ta dau igiyan charge dinta tasa sannan suka fitar duk sun shiga boot din kuwa,suka komo ciki tasa hijabinta ta dau waya suka fito suka rufo qofar,bbu komai nata a gidan dan har shirginta na scul ta da ta tara su a wani jaka ta dauko sun fitar da komai,suka shiga motar suna jiransu.... Su Momy da shiga basu sameta a palour ba dan haka Momyn Saeema ta nema guri ta zauna a palourn,Momy kuma ta shiga,a kwance ta sameta sae tayi wuff ta tashi kaman taga malakul maut tace "Yaya dae"tana mata mugun kallo kuma Momyn tayi mata sallamah,Umma tace "jirani a palour daallah ina fitowa",Momy ta fito tazo ta zauna,sae bayan kaman 5mins haka saeta fito ko gaisuwa bbu "yaya neh?"momy tace "ba komai ya kawoni ba illah maganan Fadwa da kkace ta bar miki gida,ni a ganinah kuma koda laifi ta miki ba ma ita ya kamata ki fada ba saboda hali irinna dan yau saeta fada wani hannun,kamata yyi ki kirani ni kice inzo in dau y'ata kou kuma shi Baffan nasu dan kin gaji,amma gskya ban ji dadin abunda ya faruba",wani kallon tara saura kwata Umma take mata kafin tace "sannu iyayena,tou dake da baffan sun duk nafi qarfinku wllhy kuma baku kai in biku a hankali ba,yarinya kuma zama da itane ba zanyi ba sannan kuma kuje *zaku gani* tunda ni zaa munafunta",Momy tace "ni ba dogon magana ce ta kawo ni ba y'ata nazo dauka kuma na dauka sannan keh kuma na fadi abunda ke cikina dan ni ban iya riqoba"tace ma maman Saeema da kou A batace ba "haj Muje"sannan tasa kai ta fice abunta,suka fito suka samu Fadwa da Saeema a motan,Momy tace "kun ebo duka kayan ina? "Suka ansa da "eh".Momy suka shiga suka bar gidan,a hanya Saeema nata lallashin Fadwa kan tayi hakuri yanxu kan ai *KOMAI* ya wuce, Momy da maman Saeema kuwa sae fadi'n hali irin na Umma suke tareda bawa momyn haquri,momy tace "bbu komi,tunda bazamu tabbata anan ba",momyn saeema tace hakane..A haka har suka iso gidansu Saeema,suka saukesu saeema tace ita kan zata bisu,Momy tace ma mamanta tou ta barta suje mana tunda gobe zasu scul tare dan Fadwa ta fada ma momy dazu,Maman Saeema tace tou ba komai sukayi sallahma ta shiga gida,Saeema da Fadwa ma gidan suka shiga dauko kayan da Saeema zatayi amfani dasu goben Momy kuma na jiransu a waje..Basu dde ba Fadwa ta taya ta daukan kaya dasu brush da takalmin da zata sa,bayan sun gama sukaje Fadwa ta gaida Abban saeema sannan Saeema ta tambayeshi kan zata gidan su Fadwan yace bbu komai, daman tasan ba hanata zaeyi ba,nana da nan suka fito suka shiga mota suka tafi..... 08102992472 for comment and other issues 漏 *Hama G Muhd*馃尫 [8:39pm, 12/5/2016] Hamagee馃尫: 馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯 *KOMAI RINSTI 2*鬄牸鬆€俭灎俭爛俭灎俭爛俭灎俭爛俭灎俭爛� *Dedicated to Mom Sudaes馃槝* *_Written by鉁嶐煆� Hamerh gee Muh'd馃尫_* Page 6鈨�7鈨� & 6鈨�8鈨� ......Suna isa me gadi ya bud'e gate din suka shiga,a car-park Momy tayi parking,dukansu suka fito suka fara kwashe kayan,Momy ceh tace ma me gadi ya d'an taya su shigoda masu nauyin,yace tou sannan ya fara kwasa yana shigarwa, a palourn Momy ya ajiye kayan sannan ya fita.Saeema ta taya Fadwa shirya kayanta a walldrop d'in d'akin Momy bayan sun gaida haj.kaka,lokacin Ummi me aiki har tayi bacci.. Bayan sun gama komai,dukansu sukayi wanka suka kwanta tareda Momy,tym din past 11 neh amma saeda Saeema tayi chattng,ta kai 12:15am kafin tayi bacci.... Umma kuwa kusan 2am kafin ta runtsa,sae saqe saqe takeyi wanda bashida dalili,kamar wata tab'ab'b'iya.A daren ta kira ya Faruq take ce mishi wae an ci mata mutunci har gida meye meye,ta kira Tasleem da Jaleel ma,Tasleem tace mata insha Allah zatazo gobe dake a garin take.Jaleel ko daman next week zae dawo daga Madeena dan ya gama karatunsa dama certificate yake jira... Ya Aliyu tunda ya dawo gida yake ta neman layin Fadwa amma switch off,abun ya dameshi dan be saba kira yaji haka ba saedae ya kira baa daukaba,daga qarshe dae haqura yyi ya kwanta gashi yyi missing muryanta,ya jima kafin yyi bacci.. Washegari da safe ya fito karyawa kamar yadda suka saba tare suke cin abinci,ya gaida Abba da Momynsu,suka ansa suna tambarsa ya tashi lfya yace "lfya klou",har suka gama deban abincin bega Saeema ba kuma tunda yake tare suke cin abincinsu duka yan gidan,tou yau su uku neh kadae dama su hudu neh dan Haneef (wanda nace muku autansu neh)baya nan yana wajen Uncle dinsu dake zaune a Lagos (Baban ya Suraj kenan),yanxu shekaransa guda kenan acan,har sun shiga makaranta shida dan autan su ya Suraj din wato Saefullah.Haneef da Saefulla sunyi matuqar shakuwa da son junansu wanda hakanne yasa Uncle Ahmad ya dauke shi.. Ya Aliyu ya kasa haquri yace "Momy waeni ina Saeema ta shiga neh?",momy tace "Saeema na wajen Fadwa,jiya mun d'auko ta sae tace zata je su kwana yau zasu scul tare","kaman ya kun d'auko Fadwa?wani abuneh ya sameta komeh?"Aliyu ya fada confusely.Momy tayi mishi bayanin duk abubuwan da suka faru,kai kwae Aliyu ya kada tareda cewa "Allah ya kyauta"sukace "Ameen" sannan ya miqe,Momy tace "Ina kuma zaka?"Aliyu yace "na qoshi",bata qara mishi magana ba ya koma d'akinsa.... Momy na tashi da asuba ta tada su Fadwa,ta shiga tayi alwala ta fito ta basu guri suma sukayi, bayan sun idar suka gaida Momy sannan suka koma suka kwanta,sae tym din Fadwa ta tuno da wayanta a palourn Momy,charge yake yi,ta tashi ta dauko har yyi 馃挴 ..Saeda gari yyi haske suka tashi sukayi wanka suka fito palourn gida,bayan sun gaeda haj.kaka da baban Momy sae suka zauna sukayi breakfast tare,bayan sun gama suka koma d'aki dan shirin scul... 08102992472 for comments 漏 *Hama G Muh'd*馃尫 [8:39pm, 12/5/2016] Hamagee馃尫: 馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯 *KOMAI RINTSI 2*鬄牸鬆€俭灎俭爛俭灎俭爛俭灎俭爛俭灎� *Dedicated to Mom Sudaes*馃槝 *_Written by 鉁嶐煆紿amerh gee Muh'd馃尫_* Page 6鈨�9鈨� & 7鈨�0鈨� ....Suna komawa Fadwa ta ciro kayanta irinna Saeema har style din wanda maman saeema ceh ta musu,da gyalensa dan Saeema ma gyale zata saka,bayan sun shirya sunyi kwalliya wanda yasa sukai matuqa wajen kyau Saeema ta dau wayanta ta kira ya Aliyu,ringing d'aya ya d'auka "Hello d'an uwa"yace "hy,kin tashi lfya"tace "lfya klou wllh kaifa"yace "same here,ina Antynki"tayi murmushi sannan tace "gata nan"ta bama Fadwa wayan,"Aslkm"ta fad'a da siririn muryarta ya ansa da "walksm,kin tashi lfya"tace "lfya lou,nd u"yace "same my princess,kin san meh"tace "aa" tana me jin dad'in hira dashi,yace "I miss u more than words can say,I miss ur voice,ur sweet words,ur smile infact I miss every single ting about u"tunda yake maganan murmushi kwae takeyi tareda son ganinsa,tace "It's desame thing happnng here"yace mata "kun shirya neh? "Eh kwae tace saeyace "ohk ku jirani ganinan zuwa insha Allah"tace "ohk,Allah ya kawo ka lfya"yace "ameen my princess"sae yyi hanging... Ta miqa ma Saeema wayanta wacce tunda suka fara hiransu take bin Fadwa ta kallo,tace "ikon Allah,nida wayana kumama nina kira baa bari nayi maganan dayasa na kira an karbi wayan sannan an gama baa jira nayi magana ba an kashe馃檮"Fadwa tayi ta mata dariya sannan tace "wae mu jirashi yazo ya kaimu"Saeema tayi tsaraf tace "mu jirashi yazo kuyi hira dae馃槦",dariya Fadwa ta cigaba dayi kafin tace "wae meye damuwarki neh y'ar uwa?Ko dan baki ji muryan ya Suraj dinki ba",murmushin daba shiri ba kuma niyya Saeema ta soma yi sae tace "kin tab'o mun wani part na zuciyata wllh,kuma kin san meh?"Fadwa tace "saekin fad'a"tace "rabona da jin muryanshi tun jiya da safe,sae chttn",Fadwa tace "tou ba saeki kira shi ba yanxun",Saeema tace "barshi kwae,in ya tashi nasan zae nemen"Suna cikin hiransu wayan Fadwa yyi ringing ta d'aga tareda yin sallama tace "ohk gamu fitowa,amma bazaka shigo ka gaida Momy ba tukun"yace mata anjima in yazo saeya shigo tace "tou ba damuwa"sae tayi hanging,ta juyo ta kalli Saeema tareda d'aga mata gira daya "muje kou"Saeema ta miqe ta kai mata duka ta kauce tace "ke da ya Aliyu"kaman zatayi kuka,Saeema tace "au tanan kka b'ullo yau kuma"Fadwa tayi dariya sannan tasa kai ta fita Saeema na biye da ita,a palour suka sami Momy sukayi mata sallama ta basu 2 2k kowa,sannan sukayi godiya suka tafi Fadwa na Allah Allah taga ya Aliyunta... Yana zaune mota ya qosa ya ganta,ya dau wayansa yana kallon picturen ta yana ta zoomng yana murmushi shi kadae,can ya hango su sun bud'e gate sun fito suna doso wajensa,kayansu iri d'aya abunsu kuma sun matuqar yin kyau,kafin su iso ya bud'e motan ya fito ya tsaya yana jiran isowarsu,suka iso tareda yin sallama ya ansa idonsa kyem akan Fadwa,ita kuma bata san meyasa idan sun hadu kunyarshi takeji dan magana ma kunyar yi takeji ba kaman a phone call,Saeema ceh tace "lurv birds huh!!idan kun gama sae mu tafi ae"ya Aliyu yace "bamu gama dinba in kin matsu kiyi flying ki tafi"Fadwa tana mata dariya tace "ni dinko ya Aliyu,kaga fa dariya take mun"kaman zatyi kuka,sae yace "sorry tou shiga muje"Fadwa dae dariya tayi ta musu tana mamakin irin shagwab'a irinna Saeema.... 08102992472 for comments and other issues.Wayanda sukayi mun magana kwana biyunnan ban ansa ba suyi hauri pls馃憦馃徑 ina yawan samun matsala da chats history nawa neh,masu messages na good wishes tnks to y'll,Allah ya bar zumunci,masu magana kuma akan novel suna iya sake mun magana in duba musu,for my lurvers and suppoters _Hama G lurvs u too so very much,Allah ya barmu tare_馃憦馃徑 漏 *Hama G Muh'd* [9:39pm, 12/5/2016] Hamagee馃尫: [9:33pm, 12/5/2016] Hamagee馃尫: [9:21pm, 12/5/2016] Hamagee馃尫: [8:40pm, 12/5/2016] Hamagee馃尫: 馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯 *KOMAI RINTSI 2*馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁 *Dedicated to Mom Sudaes馃槝* *_Written by鉁嶐煆� Hamerh gee Muh'd馃尫_* Page 7鈨�1鈨� & 7鈨�2鈨� A mota sukayi ta zolayan Saeema har suka iso scul.Yace musu in sun fito daga lecturen sae su kira shi,sukace "tou"sae sukayi sallama ya tafi,a hanyarshi ta komawa gida yyi texting Fadwa,' _Hey,I really miss being wit u,mah eyes wants to c u. .mah mouth to tlk 2 u ..mah ears to listen to ur sweet and charming voice ..mah soul to b wit urs and forever we are_'...Sae dayan kuma yyi typing ' _I promise to luv u till d infinity,kin zamo soul dina Fadwa I can't live without u,I luv ur personality,infact everything abt u makes me fall for u more... kuma *KOMAI RINTSI*ina tare dake,Insha Allahu rabbi bazan tab'a cutarda ke ba coz innayi hka kaman nayi wa kaina neh..luvely noon dear馃槝_'..... Fadwa taji shigowan message,da kaman bazata kula ba sae kuma ta ciro wayan a jaka dake yana vibration neh shiyasa taji,ta bude ta karanta cike da nishadi da son kar ya qare..Bayan ta gama ta sake bi tana karantawa tana murmushi da farin ciki fal a ranta,Saeema kuwa har ta gaji ta d'ake ta da duka tace "wae yau ni meke damunki neh sekace wata sabuwar kamu",Fadwa ta d'ago ta kalleta daedae ta gama karantawa sae tace "Ae nafi sabuwar kamu,ke kuwa idan banyi smiling ma text nah apple dina ba me zanyi wa smiling?"ta qarisa tana kallon Saeema,saeema tace "oh ni saeematu馃槦 dama wa text ake ta yiwa wannan murmushi?"Fadwa tayi dariya tace "ba zanyi ba? "Saeema tace "aa zakiyi,gashi nanma kinayi ae"sukayi dariya a tare sannan suka cigaba da hiransu Fadwa nayi wa Apple dinta reply kamar haka....' _I'm going 3ru desame thing dat happen to b wit u dear,I luv u too and can't do witout u just as I can't live witout mah hrt,luving u mean my world to me,I lurv u more dan words can say,and I also promise to b wit u till d end ov tym insha Allah,have a colourful day sweet馃槡_'鈥ayi mai sending tareda maida wayan cikin jaka bayan ta tabbatar da message din ya shiga,12 daedae suka tashi suka shiga hall yin lecturen,qarfe 1pm daedae aka basu break nah 20mins saboda yin sallahn azahar,bayan sunyi alwala sunyi sallahn sae aka koma sae past 2 suka fitoo..... 08102992472 My whatsapp num馃憜馃徑 漏 *Hama G Muh'd*馃尫 [8:40pm, 12/5/2016] Hamagee馃尫: 馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯 *KOMAI RINTSI 2*馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯 *Dedicated to Mom Sudaes*馃槝 *_Written by 鉁嶐煆紿amerh gee Muh'd馃尫_* Page 7鈨�3鈨� & 7鈨�4鈨� .....Suna fitowa Fadwa ta kirashi ta fad'a mai yace yana zuwa..Wanka ya fito lokaci saiya shirya ya dau keyn motar da wayan shi ya fito... MOMYN FADWA Bayan tafiyarsu ta kira Baffa ta sanarda shi duk abunda ya faru sae yace mata tazo ta sameshi a gida in babu abunda zatayi yau dan gobe yake son komawa Abujan,tace "babu komai barin shirya inzo "sae tayi hanging,ta tashi ta shirya ta fad'a ma hjya yanda sukayi sannan ta fita zuwa gidan.Tana isa ta shiga tayi parking motar sannan ta fita ta nufi cikin gidan,tayi sallama sau d'aya ana biyu aka ansa,anty Rauda nagani ta fito daga kitchen,suka gaisa tareda kawo mata drinks sannan ta nufa d'akin Baffa dan fad'a mishi Momy tazo... Aliyu..befi 45mins da kiransa ba ya iso ya d'auke su,wani snacks-shop ya tsaya yace musu yana zuwa,be kai 10mins ba ya fito da ledoji 3 a hannunshi,ya bamawa Fadwa d'aya,Saeema d'aya sannan ya ajiye d'ayan..Kowa favorite dinsa ya sayo masa,Fadwa kayan zaqi neh nata ciki akwae icecream,chokolates,cake da wasu abubuwan,na saeema ko tafi son salty abu saeya sayo mata su meatpie,shawarma,eggpie sae youghurt dan mayyar shiceh..nashi ledan kuwa wasu drinks neh kadae aciki ya dau bottle na swan water ya bud'e yana sha,bayan ya gama saiya ajiye ya juyo ya kalli Fadwa yace "baku jin yunwa neh kam?"Saeema tayi caraf tace "bana jin yunwa dae,ita kam kallonka da tayi ma ta qoshi鈽�"Aliyu yace "na sani amma inaso ta d'an cine kar inna tafi taji yunwa"saeya dawo da kallonshi kan Fadwa wacce tunda suke maganarsu beji tace komai ba kuma daga dukkan alamu bata tareda su,Saeema ta lura da hakan itama saeta d'an tab'a ta,Fadwa ta firgita kad'an sannan tace "Eh, me kkace?"Saeema tace "tunanin me kke haka Fadwa?Meyasa kke sa damuwa a ranki,kin san hakan zai shafemu muma kou"Fadwa dae bata ce komai ba sae wasan da takeyi da 'yan yatsunta kanta na qasa... Aliyu yace "Dearrr"ta d'ago kai ta kalleshi tareda maida kanta qasa,be dameshi ba ya cigaba "fad'a mun,meyake damunki?na fahimci mood d'inki ya canza tun sanda muka shigo mota,ko waninmu neh ya b'ata miki rae?"tayi saurin d'ago kanta tana facing d'inshi tace "aa wllhi,d'ayanku be tab'a b'ata mun rai ba saidai ma idan rannawa ya b'aci kuyi qoqarin maidani cikin farin ciki,bazan iya ce muku komai ba sae godya"tana kaiwa nan ta maida kanta qasa tareda share hawayen daya ciko a idonta,Saeema dake bayanta tace cikeda tausayinta "tou in ba haka bane meyasa ki cikin wannan halin bayan d'azu ba haka kike ba kuma ba haka muka zo ba,kou so kke Momy ta hana mu keh tace bamu iya kula mata dake tun yanxu balle idan mun kawoki gidanmu",ta qarisa maganan tana d'an dariya irinna zolaya,Fadwa da Aliyu ma dariyar sukayi sannan Aliyu yace "fad'a mata dae qanwa",Fadwa tace "wllhy tnanina d'aya neh,shine kar Baffa ya qi amincewa da na dawo gun Momy nah,idan aka sake rabamu gskya bazan soba"ta qarasa maganan kaman zatayi kuka,Aliyu yace "indae wannan neh dan Allah ki saki ranki kar kisa in shiga wani hali,insha Allahu agun Momy zaki zauna nasan bazae hanaki baa"Fadwa tace "tou Allah yasa"sukace ameen...Gidansu Aliyun ya kaisu,suka shiga suka gaida Momyn saeema tareda komawa d'akin saeema,bayan kaman 30mins Aliyu ya kira wayan saeema yace mata su fito yana palour tace tou.. 08102992472 My whatsapp num馃憜馃徑 漏 *Hama G Muh'd*馃尫 [8:41pm, 12/5/2016] Hamagee馃尫: 馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯 *KOMAI RINTSI 2*馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁 *Dedicated to Mom Sudaes*馃槝 *_Written by 鉁嶐煆紿amerh gee Muh'd馃尫_* Page 7鈨�5鈨� & 7鈨�6鈨� Ta juyo ta kalli Fadwa dake busy da wayarta tace "tou malama,sae a tashi muje palour 馃槒".Fadwa datayi nisa da karanta wani novel *Innocent child na Leemcy*ta d'ago da kanta tace "muje muyi mki meh kuma?"Saeema tace "ya Aliyu yace muje yana palour"Fadwa badan ta so ba tace "ohk"sannan ta tashi ta shiga toilet... Bata jima ba ta fito ta samu Saeema tace "muje tou"saeema ta tashi suka fita..A palourn suka sameshi yana kallon wani hausa film na Reza (Ado Gwanja)me suna *Kicimilli*yanda 'yan daudu ke sheqe ayarsu,abunma dariya kwae yake bashi,suka qaraso suka zauna,ya Aliyu yace "kun fito"suka ansa da eh sannan suka soma kallon,Saeema ta yatsina fuska tace "yanzu ya Aliyu meh abun kallo jikin 'yan daudu?"Aliyu be kalla inda take ba yace "they're so funny neh wllhi,koba komai zaka sha dariya"tace "wllhy nikam na tsani comedy ma baki 'daya balle na 'yen daudu"ta miqe tace ita kam zata shiga 'daki data kalla film din gwanda ta zauna shiru,Fadwa ta harareta,saeema tayi mata dariya tareda gwalo,Aliyu yace "lalle kin bar dd'i,ae ni nafi son comedy films",,Saeema tace "sae kuyi ta fama ae,daman Fadwa ma naso"ta qarasa maganan tana kallon Fadwa tana mata dariya ta tafi abunta,Aliyu ya juyo ya kalli Fadwa yace "ohh truely,da gske kina so?"badan Fadwa taso ba tace "eh"a takaice.... Sunkai past 3pm suna kallo suna hira,idan anyi abun dariya suyi dariyan,tun Fadwa bata sakewa har ta gama sakewa dashi,daga bisani suka tashi kowa yyi daki don yin alwala da sallah,ya fito ya tafi masallaci.Fadwa kuma na shiga d'akin ta tashi saeema data fara barci,tace "it's tym for asr prayer madam"saeema ta bud'e ido tace "yanxu kka shigo?"Fadwa ta danyi dariya tace "eh mana"saeta juya ta shige toilet d'in,tana fitowa saeema ma ta shiga tayi alwalan ta fito tayi sallah... Bayan sun idar Fadwa tace "nikam zan gudu yanxu",Saeema b'ata rae tace "haba Fadwa bazaki bari sae dare ba mu maida ki?",Fadwa tace "kai 'yer me abun fushi tou,ba kullum muna tare ba?gobe ma fa zamu scul kuma yanxu inaso inje inji yadda su Momy suka qare neh shiyasa amma ae kin san da zan kai dare 鈽� " saeema tace "tou shikenan kuma gobe in Allah ya kaimu a gidannan zaki kwana"Fadwa tace "na yadda tou"sae sukayi dariya Fadwa ta tashi ta fara shirin tafiya...Bayan ta gama ta dau jakan da waya tace "tou I'll be heading home yanxu"Saeema ta tashi ta bud'e walldrop dinta ta ciro wans d'inkakkun lesses guda biyu duk iri d'aya saedae banbancin size kad'an dan saeema ta d'an fi Fadwa kauri,Fadwa kuma ta d'an fita tsayi kad'an,tace "ga naki tun last week aka d'inko aka kawo mun,kuma shi zamu sa goben",Fadwa tace "kai tnks yer uwa,Allah ya barmu tare"saeema tace "ameen ba komai"tareda saka ma Fadwa nata a leather tace muje tou,sae Fadwa tayi gaba saeema na bayanta suka fito.... Aliyu ya shigo kenan ya gansu yace "kukuma ina zuwa haka?"Saeema tace "tafiya zatayi wae"Fadwa tace "wae ne ma?"tana dariya,Aliyu yace "ba sae dare ba dama?gashi Mom ta fita bazaki jira ta dawo ba"Fadwa tace "aa zan tafi kwae nadan yanxu Momy na gida kuma zata so ganina,sannan ae gobe zan dawo insha Allah,munada lecture 8:00am kasan"yace "ohk Allah ya kaimu,jirani tou in fito muje"tace "tou"sae ya wuce ita kuma suka zauna zaman jiranshi a palourn,tad'in su sukeyi cikin jin dad'i... Befi 5mins ba yasa kaya wanda yyi mai kyau sosae,ya fesa turare tareda d'aukan keyn motar da wayarshi ya fito,tun daga nesa take jin qanshin sa wanda ta saba dashi dan ko ina taji wannan qanshin ta san shine a wajen,tana juyowa sukayi ido biyu,ya kashe mata ido d'aya 馃槈 tareda yin smiling,ta mayar mishi,duk abunda akeyi Saeema na concentratng kan wayar dake hannu tane,Fadwa ta d'aketa a kafad'ar ta tace "keh"saeema ta d'an firgita saeta miqe tana fad'in "saekice in tashi ae zaki wani daki mutum 馃槙 " Fadwa tayi dariya tace "na rama neh"Aliyu dae dariya yake ta musu qawancensu yana mugun burgeshi,suyi fad'a amma d'aya na dariya kuma yanxu zaka gansu kaman su cinye kansu,yace "oya muje tou"Fadwa ta tashi taja hannunta tana dariya,"sorry luv,bazan sake ba"ta riqe kunnenta,Saeema tayi dariyan da ba shiri,ita dariya Fadwa ke bata,tace "it's ohk muje 馃槉 " suka wuce Aliyu na bin bayansu ya kulle qofar gidan dan ba kowa,suka shiga motar suka tafi.... 08102992472 My whatsapp num 漏 *Hama G Muh'd*馃尫 [8:41pm, 12/5/2016] Hamagee馃尫: 馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁 *KOMAI RINTSI 2*馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁 *Dedicated to Mom Sudaes*馃槝 *_Written by 鉁嶐煆紿amerh gee Muh'd馃尫_* Page 7鈨�7鈨� & 7鈨�8鈨� Suna isa yyi horn me gadi ya bud'e musu ya shiga ciki dasu,yyi parkin suka fito,a harabar gidan suka kalli motar Mamansu,Saeema tace "laa ashe ma nan Momyn tazo",Aliyu yace "shikenan ma saeki bita danni daga nan akwae inda zani"tace "tam"sannan suka soma shiga gidan,suna tafe Aliyu na biye dasu har suka kai palourn farko,Aliyu ya nema guri ya zauna yace in sun shiga suce yana gaida Momy,palourn Momy suka shiga tareda yin sallama,suka jiyo muryansu a d'aki dan haka suka shiga d'akin bayan sunyi sallama an ansa musu suka gaida iyayen nasu suka ansa,Momyn Saeema tace "ih,kin dawo neh,nida nace ma momynki zaki kwanan"Saeema tace "barta kwae Mom,nima saeda nace mata ta bari sae dare ma amma firr taqi,wae zata zo gun momy",Momyn Fadwa tayi dariya saeta ceh "Allah ya shirye ki Fadwa,saekace su d'in baqinki?"Fadwa tace "ba haka bane fa Momy,nace mata gobe zanje in kai har dare tunda tare zamu scul ma"Momyn saeema tace "Allah ya kaimu goben ae duk d'aya neh"sukace "ameen",Saeema tace ma Momyn Fadwa,"ya Aliyu yana gaidaki wae mun barshi a palour"momy tace "oh,dashi kuka zo dama?"saeema tace "eh"sae momy ta tashi tasa himar... Momy ta fito palournta bata ganshi ba saeta ce "ina yake kou ya tafi neh?"Fadwa tace "aa yana main palour"momy tace "shine zaku barshi acan,jeh kice ya shigo nan"Fadwa tace "tou"saeta fita kiranshi..Taje tace mai ya shigo inji Momy ya ansa da "tou",saeya miqe ya nufa palourn,da sallama ya shiga ta ansa ya tsuguna ya gaisheta ta ansa,bayan sun gaisa saiya ce mata zai tafi,tace mishi "tou nagode,Allah ya bada lada"yace "ameen"saiya fita waje..Momy ta tashi ta koma d'aki wajen maman Saeema,Fadwa ma ta miqe ta nemi takalmi ta fita waje,taje ta sameshi a jikin motan ta tsaya,yazo kusa da yanda ta tsayan yana kallonta yace "meya sameki kke fushi princess?"tace "ni banyi fushi ba"ya qare mata kallo,sannan yace "kinyi fushi mana bayan dazu ba haka kke ba,yi hakuri ki fad'a mun waya tab'a mun keh?"tace "bbu kowa,kwae banason ka tafi neh"ta qarisa tareda matso wani d'an kwalla kaman digon ruwa 馃槀 Aliyu yace "tou share hawayen bana son gani"tareda miqo mata handkeyn sa,ta qarba saeya cigaba "anjima zan dawo kinji"ta gyada mai kai kwae,yace "dat's my girl,ki shiga ciki kinji"tace "uhumm"sannan ta soma tafiya,sanda yaga ta shiga kafinnan ya shige cikin mota ya fita ya tafi tareda missng dinta aranshi... Fadwa na shiga ta nufi palourn momy inda ta taradda Momyn saeema da momynta sun fito,daga dukkan alamu tafiya su saeema zasuyi,Saeema tace "ina kka shiga neh inata neman ki?"Fadwa ta fuske tace "ina gun hajya kaka neh"Saeema ta kwashe da dariya tace "hajya kakan da bata gidan,ko itace kika yima rakiya neh? 馃槈 "Fadwa tazo har wuya tace "ya isheki faa",,su Momy sukayi dariya Momyn Saeema tace "Allah ya shirye ku"momy tace "ameen",suka fito suka barsu a palourn suna ta dariya.. Saeema ta rarrashi Fadwa da harta fara kuka a wajen,da qer tayi shiru har sukayi sallama su saeema suka tafi,bayan sun raka su sae suka shigo gida,Fadwa ta shiga toilet tayi alwala dan magrib tayi lokacin,Momy ma tayi alwalan tazo tayi sallah... Bayan sun idar suna zaune a palourn momy sae Fadwa ke tambayan Momy yadda suka qareda Baffan su.... 08102992472 for comments 漏 *Hama G Muh'd* [9:23pm, 12/5/2016] Hamagee馃尫: 馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯 *KOMAI RINTSI 2*馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁 *Dedicated to Mom Sudaes*馃槝 *_Written by 鉁嶐煆紿amerh gee Muh'd馃尫_* Page 7鈨�9鈨� & 8鈨�0鈨� ......Momy ta juyo tana kallon Fadwa saeta fara magana kaman haka "na sameshi munyi magana d'azu kuma yace bashida wata matsala da yin hakan,bbu wani abu indae ni hakan yamun,kuma shima hanklinshi zaifi kwanciya in kina guna dan jiyan daya je gidan shima yaga kaman something was wrong it's like she wanted to say somtng but she could'nt",da jin haka Fadwa tayi tsalle ta rungume Momy cikin murna tace "Alhmdllh,I'm going to live a peaceful life Mom,u r d best Mom ever"sae tayi peakng nata tace "yanxu bbu komai na dawo gunki kou?",Momy tayi smilng tace "insha Allah",Fadwa tayi hamdala ta kwanta jikin Momynta suka cigaba da hiransu cikin jin dad'i har tym d'in isha yyi suka yi suka sake zama a palourn suna hira bayan sunyi dinner.... Saeema da Momi na isa me gadi ya bud'e suka shigo,shigowan su keda wuya suka ga mota anyi parking d'inta a harabar gidan,Momi ta tambayi me gadi "motar waye wancen?",megadi yace "hajiya nima ban sanshi ba dan ina ganin be tab'a zuwa gidannan ba amma naga yana kama da Alhj sosae",da jin haka Momi tace "dattijo neh ko matashi?",megadi yace "matashi neh gaskya dan ba zaefi Aliyun gidannan ba har tsayinsu da jikinsu ma kusan d'aya neh",Momi tace "Suraj neh",Saeema ta doka tsalle cikin murna tace"Shine ko ya fad'a mun zaizo",Momi tayi dariya tace "saeya fad'a miki yanxu ae"..Da gudu Saeema ta shiga cikin gidan,bata ganshi a palour ba dan haka ta shiga side d'in ya Aliyu... A waje kuma Momi ceh ke tambayan megadi ta ina ya shiga ciki,megadi yace "ae qofan bayan can baa rufe yake ba,tanan ya shiga",Momi tace "ohk"sae ta nufi cikin gida,tana shiga ta taradda Suraj a palour shida Saeema tace mishi "Suraj neh yau a gidanmu",Suraj yace "nineh Momi",ya gaidata ta ansa tareda tambayan shi mutan gida yace "kowa lfya,munyi waya d'azu da Hajya (mamanshi),tace na gaida ku da nace mata zan biyo nan yanxun ma daga Abuja nake",Momi tace "muna ansawa,ka samu kasha koda ruwa ma kuwa?"yace "nasha Momi",saeta ce "tou sannu barinje inyi sallah,kuma sae kuje kuyi harama dan naji anata kirayen sallah",suka ansa da "tou,"Momi ta wuce tayi d'akinta,Saeema ma d'akin tayi,sae Suraj ya shiga d'akin Aliyu,bayangida ya shiga yyo alwala ya fito ya tambayi megadi masallaci,megadi yayi gaba yana biyeda shi har masallacin... Bayan an idar da sallahn tare suka dawo gida Suraj ya shiga cikin gidan,Saeema na palour lokacin,ya shigo bayan ta ansa sallamar da yyi,tace mishi "sannu da dawowa",yace "yauwa"saeya nemi guri ya zauna yace "Aliyu be shigo ba har yanxu?"tace "eh,amma ya kusa dawowa na mishi waya yace mun yana hanya,"yace "ohk"..Bayan d'an shiru na minutes saeya kira sunanta "Saeema",ta ansa da "naam",tana kallonshi,yace "naji kinyi shiru neh",tace "kaima ba shirun kayi ba",yace "tou yanxu nayi magana,u know wat?"tace mai "saeka fad'a",yace "I badly missed u but ke kumq naga kaman bakya murnan ganinah,why?",ta d'ago ta kalleshi tace "ko wanine yace maka haka ae ka musa masa amma yanxu kai da kanka kke fad'i,kafi kowa sanin sonda nke ma amma inka tashi saeka ringa mgana as if u don't know "ta b'ata rae,shikuma ya washi kallon b'acin ranta,yyi maza yace "haba my little angel,don't b sad mana,nasan kina sona but sudden expression dana gani just now shiyasa nake mki magana haka,but am so sorry kinji",yyi ta lallaminta harta saki rae..Ana haka saega Aliyu ya shigo da sallama suka ansa.. Suraj neh ya miqe Aliyu ya qaraso suka gaisa cikin murna da jin dad'in ganin junansu,Aliyu yace "yaushe a gari,ni d'azu Saeema ta kirani wae ina ina? Inzo gida inga supprise,ashe kaine supprise d'in",ya juyo yana kallon saeema Suraj ko sae dariya yakeyi,Aliyu yaja shi suka zauna suna hiran yaushe gamo,Saeema ce ta miqe ta shiga d'akinta...... 08102992472 for comments 漏 *Hama G muh'd*馃尫 [9:26pm, 12/5/2016] Hamagee馃尫: 馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁 *KOMAI RINTSI 2*馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯 *Dedicated to Mom Sudaes*馃槝 *_Written by 鉁嶐煆紿amerh gee Muh'd馃尫_* Page 8鈨�1鈨� & 8鈨�2鈨� .....Sun jima suna hira daga bisani suka tashi suka yo alwalan sallahn isha, suna fitowa suka nufi masallaci,suna isa kowannen su yyi adduan shiga masjid sannan suka shiga...Bayan an idar da sallah suka d'au hanyar gida,suna tafe suna tad'i har suka iso gidan.A palour suka taradda saeema tace "sannunku da dawowa"suka ansa da "yauwa sannu",tace "barin fad'a ma Mom kun shigo"saeta juya ta nufa d'akin momi,Aliyu da Suraj ne suka nemi guri suka zauna suna jiran su Momi,befi minti 5 ba su Momi suka fito,kowa ya jaa kujera ya zauna,nan saeema tayi serving nasu suna hira,daga bisani sukayi dinner... Bayan sun gama Aliyu yace ma suraj zae fita ko zaezo ya raka shi,Suraj yace shikam yana gida bacci zaiyi dan a gajiye yake,Aliyu be kawo komae a ranshi ba yace "gskya kam,tou saena dawo",Suraj yace "adawo lfya",suna gama sallamar sae Aliyu ya fito ya nufa d'akin Momi inda ya taradda Saeema a d'akin,ko me suke cewa? Oho,ya shiga da sallamarsa suka ansa,yace "Momi na fita"tace "tou Aliyu a dawo lfya",Saeema tayi caraf tace "ya Aliyu kaida ya Suraj zaku fita?"yace "aa,nace mai yazo muje yace zae huta nima kuma ban dameshi ba dan nasan a gajiye yake",tayi wani sign ov relief kuma duk Aliyu na kula daita,yace "ya dae,kun shirya wani appointment neh kam?"yyi tambayar cikeda zolaya,Saeema taji wani kunya ta kamata,kardai ya Aliyu ya gano suneh,sae tace "aa kwae na tambaya neh,akwae wani series din da nagani d'azu a system dinshi,su nake so yyi mun sending",ta qarasa maganar tana kallonshi da murmushi a face nata,shima murmushin ya maida mata yace "ohk tou saeki je ki sameshi ae kafin yyi bacci ni na fita",tace "tou yayana a dawo lfya"yace "Allah yasa my little sis"sannan ya juya ya fita,duk abubuwan nan da suke cewa Momi na gurin aranta tana jin dad'in yadda y'ay'anta ke son junansu haka kuma a kullum tana yima mai komai me kowa godiya daya bata su.... Bayan Saeema ta gama taya Momi arranging kayan ta a walldrop sae tace "Momi saeda safe",momi tace "Allah ya bamu alkhairi",saeema tace "ameen".Harta fita sae ta dawo tace "Momi na manta ban d'au system d'inba",Momi tace "gashi can kuwa inaga yyi full charge ma",Saeema tace "ai kuwa",ta zare daga cikin socket saeta fita ta rufo wa momi da qofar,kai tsaye side d'in ya Aliyu ta nufa inda ta tararda Suraj a palour shima yana shirin kiran wayarta kenan sae gata,tayi sallama ya ansa,saetace "ya Suraj muje palour sae ka d'an tura mun series na d'azun nan",yace "ohk muje tou",ya tashi ya bita a baya har zuwa palourn.Bayan ya tura mata sae suka d'anyi kafinnan kowa yaje ya kwanta.... Aliyu na fita ya nufi gidansu Fadwa kai tsaye,ya kira wayanta bayan ya isa tace ya shigo palour tana fitowa,ya shiga palourn ya d'an zauna jiranta bada jimawa ba ta fito,da sallama tashiga bayan ya ansa ta nemi guri ta zauna a qasa dake shima a qasan yake,ta gaida shi ya ansa cikeda nishadi a fuskarshi,ya kirata "mine",ta d'ago kai ta kalleshi batareda tace komai ma yace "meke damunki?"cikeda nuna concern,tace "ba komai",yace "akwae mana,har yanxu baki dena b'oye mun damuwarki ba sae yaushe kenan",tace "ba wani abu bane fa ya Aliyu kwae.."saeta yi shiru,yace "sae meh?"tace "kaina ke mun ciwo tun d'azu",yace "subhanalla,have u take any medicine?"tace "eh nasha tun d'azu",yace "Allah ya sauwake mine"tace "ameen",a ranta tana jin ddin word din da ya kirata dashi,a ranta ta maimaita 'mine'... Basu wani jima ba saeyace mata zae tafi,har mota ta raka shi sannan sukayi sallama ya tafi ita kuma ta dawo gida.Yana isa gida ya samu Suraj har yyi bacci,saeya shiga ya watsa ruwa ya fito ya sa kaya ya kwanta,ya d'au waya ya danna kira ma Fadwa,itama tym d'in ta kwanta tana kan tunanin shi saega call dinsa ya shigo,ta ansa yyi mata ya jiki tace da sauqi,daga qarshe yyi mata saeda safe sannan yyi hanging,text message tayi mishi shima yyi mata reply... 08102992472 for comments 漏 *Hama G Muh'd*馃尫 [9:29pm, 12/5/2016] Hamagee馃尫: 馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯 *KOMAI RINTSI 2*馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁 *Dedicated to Mom Sudaes*馃槝 *_Written by 鉁嶐煆紿amerh gee Muh'd馃尫_* Page 8鈨�3鈨� & 8鈨�4鈨� Washegari da hantsi Suraj yyi shirin tafiya,suka fito mai rakiya harda Momi,Saeema bata so tafiyarsa ba,saedae kuma shima ba'a son ransa bane yanada aiki neh acan shiyasa,Aliyu ma is going to miss be so tafiyan ba amma bbu yadda zasuyi haka ya tafi bayan sunyi sallama.Bayan sun dawo ciki sae Aliyu ya shirya ya tafi office.Saeema ko baccinta ta sha dan yau basuda scul,ta jima tana bacci daga bisani ta tashi tayi alwala tayi sallah kafinnan ta kira Suraj,bayan sun gaisa sae take ce mai ya isane,yace be isa ba tukun amma ya kusa,tace to Allah ya kaishi lfya yace ameen sae tayi hanging... Yau Jaleel autan umma zae dawo gida 9ja dan haka gidan ya zama busy anata gyara da kirke kirke kala kala,yau tun safe Tasleem ke gidan itada danta Fahad har yyi wayo dan yanxu haka yana nursery 2 ne,he is 4yrs old.Sae wata yer aikin Umma me suna Meena wato Amina dan yanxu Umma yar aiki ta nema.Bayan sun gama shirya komai da ko'ina around 2:00pm suka fita zuwa airport,driver neh ya kaisu Umman da Tasleem sae Fahad,sunyi zaman jira na 10mins kafin jirgin su Jaleel autan umma yyi landing,murna wajensu baa ceh komai,Jaleel yyi kyau ya qara haske ga wani kwarjini,uh he's just hrt touchng鉂�..Bayan drivern ya gama sa mishi kayan sa a boot na motar sae suka shiga ya jasu zuwa gida,a motan Jaleel yyi ta wasa ma Fahad shikuma yana dariya dan akwae shi da son wasa dama... Tare suka hadu akayi lunch anata hiran yaushe gamo,bayan sun gama sae Jaleel ya tashi ya shiga d'aki dan hutawa,waqa ya kunna yana ji har yyi bacci.Bayan ya tashi after sallahn laasar sae yyi alwala yyi sallah sae ya fito palour inda ya taradda su Umma suna ta hira,shima ya nemi guri ya zauna,Umma tace "har an fito",yace mata "eh"kwae,sae suka cigaba da hiransu yana basu lbrin scul life nasu daga bisani suka koma maganan Fadwa,inda a qarshe Jaleel yace gobe zae je gaida baffa,umma tace "Allah ya kaimu",sukace ameen..Sae bayan sallahn isha mijin Tasleem yazo ya dauketa sae suka bar motan ta a gidan,dan acewar sa baya son tana driving da daddare,akan da safe driver sae ya kai mata gida.... Yau tun da safe Fadwa ke amai,ga zazzab'i me zafi ga wani ciwon kai dake damunta,cikin yini d'aya harta d'an rame,Momy bata gidan itakuma bata kira ta fad'a mata ba a cewarta ita bata son shan magani.Tym d'in da Momyn ta dawo har tayi bacci,bayan tashinta neh tayi alwala tayi laasar sannan ta fito,a palour ta taradda momy a kwance kan three-seater tayi mata sannu da dawowa,Momy tace "yauwa",har Fadwa zata wuce sae Momy ta kira ta,dawowa tayi tace "naam",momy tace "lfyanki kuwa duk kinyi wani iri just today?"Fadwa tace "lfya klou Momy,ciwon kai neh dae tun na jiya nake ta fama da shi",bata ce mata tayi amai ba dan bata son tace aje asibiti kuma magani zaa bata ita kuma bata so ko kadan,Momy tace "ciwon kai haka,ba zaki asibiti ba ko",Fadwa tace "nikam momy nasha magani kuma yanxu banaji da nayi bacci",Momy tace "tou Allah ya sauwaqa"tace ameen ta bar wajen... Around 8:00pm Suraj ya kira wayan Saeema,bayan sun gaisa suka danyi hiransu abun shaawa,daga qarshe yyi hanging sae kowannen su ya aika ma dan uwansa saqon soyayya through text message kafin sukayi bacci.. Koda Aliyu ya kira wayan Fadwa yau be wani gane mata ba dan haka ya bata uziri yace tayi bacci dan gobe sunada scul... 08102992472 for comments 漏 *Hama G Muh'd*馃槥 [9:30pm, 12/5/2016] Hamagee馃尫: [11:27am, 10/30/2016] 馃尫Hamagee馃懕馃徑鈥嶁檧: Hama G Muh'd 馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁 *KOMAI RINTSI 2*馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁 *Dedicated to Mom Sudaes*馃槝 *_Written by鉁嶐煆� Hamerh gee Muh'd_*馃尫 Page 85 & 86 ....Washegari da hantsi Abban su Suraj na zaune kan kujera a gidin wata bishiya dake gun hutawa a gidan yana karanta newspaper,Suraj neh ya fito ya je ya sameshi a wajen yyi sallama Abba ya ansa,ya nemi guri ya d'an tsuguna yace "Abba ina kwana",Abba ya ansa da "lfya lou son,kana lfya",yace "lfya klou",sae ya d'anyi jim na d'an lokaci sannan yace "dama akwae maganan da nake so na fad'a maka neh Abba",Abba yace "tou ina ji"tareda rufe newspapern hannun shi yana kallon Suraj d'in.Suraj yaci gaba "dama akan..aka..." sae kuma yyi shiru,Abba yace "dama akan mene?go ahead ka fad'a mana",Suraj ya d'an nisa tareda tattaro confident yace "Abba akan Saeema ne dama,Abba ina sonta da aure kuma itama tana sona mun fahimci juna da ita,shine nake so ayi maganar aure bada jimawa ba tunda ni na gama karatu nah har ina aiki,itakuma ta gama secondary scul har tana jami'a",Alhmdllh Abba yace kafin yace "naji dadi sosae da kuke neman qara had'a dankon zumunci gskya kun kyauta kuma Allah yyi muku albarka",Suraj yace "ameen Abba",Abba yaci gaba "sannan maganar aure karka damu ni nan na sa muku rana 24 ga wata me zuwa November kenan,yanxun nan ma zan kira shi mahaifin naku in sanarda shi kuma zaeyi murna sosae",Suraj yaji farin ciki mara misaltuwa,yace "godiya nike Abba",Abba yace "ba komai tashi kaje,in ka shiga ka kira mun maman ku",Suraj yace "tou"saeya miqe ya nufi cikin gidan,yana sanarda mamansu Abba na nemanta kai tsaye ya wuce dakinsa.Ya rasa ta ina zae fara murna kwae saeya dau wayarsa ya kira Saeema ya sanarda ita... Fadwa ne da saeema a bayan mota driver zae kai su scul,da qyar fadwa take magana dan bata jin dad'i kwata kwata,Saeema tayi hb suje hosptal amma ina Fadwa taqi firr,haka ta qyaleta har suka isa scul. 11am suka fito a lecture,suka je suka nemi gurin zama kusada wani scul cafteria suna d'an hira jifa jifa,wayan Saeema ne yyi ringing ta daga [11:28am, 10/30/2016] 馃尫Hamagee馃懕馃徑鈥嶁檧: Hama G Muh'd "walkslm",Suraj neh,bayan sun gaisa yake fad'a mata yadda sukayi da Abban su,tayi murna sosae daga bisani yyi hanging.Nan ta sanarda fadaw harda date d'in da uncle Ahmad yasa musu,murna a wajen Fadwa ma baya misaltuwa,can suka hango driver bbu b'ata lokaci suka miqe zuwa inda motar take suka shiga,gidan su Fadwa ya kaisu sannan ya koma gidan daman drivern gidansu Saeema neh.Suna shiga cikin gidan Fadwa ta fad'i a daedae qofar palourn Momynta sanadiyyar jiri daya d'ibeta,Subhalla Momy ta ambata itada saeema,da qyar suka d'aga ta bata ma san inda take ba,suka kaita mota driver ya kai su asibiti,wani room naga an shigada ita,sae tym d'in Momy ta kira h.kaka ta sanarda ita halinda ake ciki dan tana side d'inta bata ma san abunda ke faruwa ba,bayn ta sanarda ita saeta kira momin saeema ta fad'a mata.. Befi 30mins ba H.kaka ta iso,bayan kaman 10mins kuma saega Momin saeema ta shigo,duk sun rud'e suna jiran fitowan likita,bayan kaman 5mins sae aka fito da Fadwa akayi wani d'aki da ita aka sa mata drip.Likitan neh ya fito yace waye ya kawo mara lfyan,momy tace itace sae yace ta biyoshi office dinshi,suna shiga ya nuna mata gurin zama,ta zauna sannan ya fara "ya baku zo da mijinta ba?",Momy ta zama confused,sae kuma ta daure tace"bata da miji ae,meya faru?",likitan ya nisa yace "amma it's wired,cikine da ita",wani irin bugawa zuciyar Momy tayi sannan tace "ciki kuma?",yace "ovcourse yes,wata 3 kenan"..... 08102992472 for comments,u can also visit my facebuk group 'Hama G Muh'd NOVELS'...... 漏 *Hama G Muh'd*馃尫 [9:30pm, 12/5/2016] Hamagee馃尫: [3:00pm, 10/30/2016] 馃尫Hamagee馃懕馃徑鈥嶁檧: Hama G Muh'd 馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯鬄牸鬆€俭灎俭爛俭灎俭爛�*KOMAI RINTSI 2*馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁 *Dedicated to Mom Sudaes*馃槝 *_Written by 鉁嶐煆紿amerh gee Muh'd_*馃尫 Paga 57 & 58 A take agun Momy ta sume,likitan yayi sauri ya fito yyi magana ma wasu nurses suka zo da sick-bed suka dauke ta suka fito da ita,Momi ceh tace "subhanallh" da taga an fito da sick body nah Momyn Fadwa,da sauri suka yi kan likitan itada haj.kaka da Saeema kowa da irin tambayar da yake mishi,be samu daman basu ansa ba sae kwae yace "I need to go and look after her"saeya wuce zuwa emergency room da aka kaita.Saeema bata san sanda ta zaena a qasa a gurin ba duk sun rud'e,sae lokacin haj.kaka tayi tunanin kiran baffa ta sanarda shi abunda keh faruwa,bbu lokaci suka zo shida Anty Rauda dama basu tafi ba sae gobe,suna isowa bbu ko gaisawa baffa yace "ina akayi dasu?"Momi ta nuna mai emergency room ba tareda tace komai ba... Bayan kaman 15mins saega likitan ya fito da nurses a bayan shi suka kai Momy wani room,Baffa neh yyi saurin taran shi yace "what's wrong wit both ov dem?",Likitan yace suje office,Baffa kuma yace "we r all family members,just tell us",likitan yace "alright,Ita dae maman tayi fainting neh a sakamakon jin abunda ya samu yer da tayi",qirjin Saeema neh ya soma dukan 3 3,kowannen su ya tsorata da jin maganar,kuma kowa da irin tunaninsa kan meya samu Fadwa haka?.Likita ya cigaba "right now she regained consciousness har ta samu bacci ma kuma insha Allah idan ta farka zata dawo daedae",Baffa yace "meya samu Aisha kuma?",likitan yace "she's 3months pregnant"a taqaice,"whaaaatttt"inji Baffa cikeda rashin yadda da maganar likitan,daedae nan Aliyu ya shigo,kuma yaji abunda likitan yace,ya qaraso gaban likitan yana kallonshi yace "can I say dat u don't know ur work or I should call u a leir",likitan ya dube shi yace "Im telling u pple wat I know and dat's" ya wuce ya tafi office,kowa jikinsa bbu dad'i kuma kowa da irin tunanin dayakeyi a ransa,gurin yyi tsitt sae kukan Saeema da take tayi tun dazu a ranta tana mai qaryata zancen likitan nan.. Can da aka rasa me cewa komi [3:06pm, 10/30/2016] 馃尫Hamagee馃懕馃徑鈥嶁檧: Hama G Muh'd Sae Baffa ya nufi office d'in likitan nan ya sameshi zaune yana wasu aikace aikacen shi,yace "zamu iya ganin yarinyar yanxu?"likitan yace "eh,inaga ta tashi dan d'azu bacci takeyi",Baffa yace "ohk,where is d room?"likitan yace "I'm coming"saeya kira nurse d'in dake kulada Fadwa yana tambayanta ko patient d'in ta tashi a bacci, nurse d'in tace ta farka saeya ceh tou tazo office nashi yanxu saeya ajiye..Baa jimaba ta shigo ya bata umarnin rakasu d'akin Fadwa,tace tou sannan tayi gaba Baffa na biyeda ita har suka fito waje,yace musu "muje",tareda yin gaba suna binsu,suna shiga d'akin nurse d'in tayi waje ta barsu,Saeema ceh taje da gudu ta rungume Fadwa tana kuka,Fadwa tace "meh kke kuka naji sauqi ae,likitan be fad'a miki bane,I'm all right so stop worrying urself kinji",Baffa neh yace "yi mana shiru mutumiyar banza kwae,ina miki kallon mutuniyar arziqi ashe ba haka kke ba?Aisha kin cuce mu wllhy",Fadwa da bata san meke faruwa ba ta fashe da kuka ta gagara cewa komai sae tunanin da take a ranta na me tayi baffa yake fushi da ita haka,kuma taga bbu walwala a fuskar kowa a wajen harda Aliyunta.Da qyar Momi ta iya yin magana tace "haba Fadwa,yanxu abunda kikayi kin kyauta ma kanki kenan?kinyi adalci ma iyayenki da yanuwanki?Me kke nema kika rasa a rayuwarki?gskya kin ban mamaki kuma mutum ba abun yarda bane",tana kaiwa nan ta fice da sauri dan kuka neh yazo mata sosae,Fadwa ceh ta d'ago jajayen idanunta da suka sha kuka tace "Saeema tell me plss wat's going on,menayi meya sameni??",H.kaka ceh ta qaraso gurin ta hau dukanta "mutuniyar banza,wa zaki mayar shashasha anan?ae kinfi mu sanin abunda kkayi,banza butulu kwae",da qyar Saeema da Aliyu suka qwaceta dan baffa fita yyi ya barsu a wajen,Aliyu neh yace "kiyi haquri haj karkiyi sanadiyyar mutuwan abunda keh cikinta","ae gwanda ya mutu ko ma huta da wannan takaicin,yer iska kwae",ta wuce ta fita a d'akin tareda bugo qofar dan taji sanyi a ranta.Sae a lokacin Fadwa tasan abunda ake ciki...... 08102992472 for comments.U can also visit my facebuk group *Hama G Muh'd NOVELS* 漏 *Hama G Muh'd*馃尫 [9:31pm, 12/5/2016] Hamagee馃尫: [12:48am, 10/31/2016] 馃尫Hamagee馃懕馃徑鈥嶁檧: Hama G Muh'd 馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁 *KOMAI RINTSI 2*馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯 *Dedicated to Mom Sudaes*馃槝 *_Written by 鉁嶐煆紿amerh gee Muh'd_*馃尫 The one I posted earlier is page 87&88 not 57&58 plss馃憦馃徑 Paga 89 & 90 Fadwa ta soma binsu da kallo confusely,tayi iya tunaninta bata tunano wani abunda ya tab'a had'a ta da d'a namiji ba infact bata san ma yadda yake ba.Rufe idonta tayi tana karanto "innallh wa innilaihir rajun",ta bud'e idonta ta watsa kallonta kan Saeema wacce itama Fadwan take kallo cikeda jin tausayinta,tace "Saeema plss tell me wat I just heard u pple saying was not true,or I'm dreaming,talk to me pls nasan ke kad'ae zaki fahimci halinda nake ciki,wllhy wllhi ban tab'a zin..."bata gama fad'a ba tayi shiru sakamakon kukan daya kwace mata,Saeema ma kukan takeyi,Aliyu neh yyi magana wanda duk tausayin su ya kamashi barinma Fadwa saedae baeda tabbacin abunda ke ranshi gaskya neh ko ba gskya ba Allah shi ya barma kanshi sani,,yace "it's ohk kuyi shiru hka dan kuka bashida amfanin komai a gareku yanzu,sannan ke kuma Fadwa ya kamata kiyi tunani,u should think ov something becoz wannan ba qaramin magana bane,ki fad'i duk abunda kka san yanada contribution na faruwan wannan abun",Fadwa dake ta rero kuka tace "ya Aliyu ka yadda kenan kaima?ka yarda da abunda aka ceh!dama u don't thrust me?",Aliyu yace "ba haka bane Fadwa,wllhy I do thrust u 100% but kinsan dolene koma waye yyi tunanin wani abu a gameda abunda kke ciki yanxu,kuma ko kema kina shakku akan ki yanxu hakannan,ko bakiyi?",tace "lallae kuwa inayi dan harna fara tsoron kaina,but there must be something amma wllhi ni banyi abunda ake tuhumata dashi ba",wani sabon kuka ta farayi Saeema na lallashinta itama tana hawayen. Baffa na fita a d'akin ya nufa office d'in likitan nan yace meshi yyi mishi bill d'in kud'in da zaa biya sae ya sallamesu tunda har Momy ma ta farfad'o,hakan akayi kuwa.Bayan ya biya komai sae yaje yyi ma Momy magana kan tazo su koma gida,Momin saeema ceh ta tafi da ita,sae Baffa ya d'au anty Rauda suka tafi ya rage sae Fadwa,Aliyu da Saeema,Aliyu neh ke driving amma duk hankalin shi baya kan driving din.. [1:03am, 10/31/2016] 馃尫Hamagee馃懕馃徑鈥嶁檧: Hama G Muh'd **鈽�**鈽�***鈽�***鈽�**鈽�** ...Saeema da Fadwa na bayan motan sunata aikin kuka har suka iso gida,Fadwa ji take duniyan tai mata zafi gara mata mutuwa da irin wannan rana,cikin gidan ya shiga yyi parcking suka fito suka nufi ciki,a palour suka taradda Baffa,Momyn Fadwa,Momin Saeema da Anty Rauda kowa yyi zugum da irin tunanin da yakeyi,sallama sukayi suka shigo tareda neman guri suka zauna a qasa.. An kai 7mins bbu wanda yyi ko tari kafin Baffa yace "ina so in tambayeki,(ya nuna Fadwa) ki fad'a kowa yaji kuma bazan qara maimaita tambya ta ba,ina kka samo cikin shege harna 3months?kuma na waye??",Fadwa dake ta sharar kuka sae a sannan ta daga kai tace "Baffa wllhi banda ciki,idanma inada shi tou wllhi ban san yadda akayi hakan ta faru ba",Baffa yace "ohh kina nufin cikinneh yyi qafa yazo ya shiga jikin ki kenan?",Fadwa batace komai ba illa girgiza kan da tayi alamar aa.Haka suka gama magana kan zasu koma wani asibitin a gwada a gani,kowa ya watse yyi gida.. Haj.kaka ceh ta shigo palourn inda ta tararda Momy da Fadwa zaune kowa da tunanin da yake sae d'an kukan Fadwa qasa qasa,tace "hmm,ae kuka yanxu kka fara shi dama kin fad'i gskya neh domin a san yadda zaayi amma tunda kin qiya ruwanki neh",Haj ta qaraci maganganun ta ta tashi ta bar palourn,baa jima ba Momy ma ta tashi,Fadwa ko na nan azaune tana ta zabga uban kuka,bbu ma abunda yafi d'aga mata hankali kaman yadda momy taqi cewa komai,ko A bata furta ba tunda aka fara magann har aka qare. Umma na zaune a palour wayanta yyi ringing ta d'aga,bayan ta gama wayan saeta tashi ta nufi d'akinta inda tayi shirin fita,ta leqa palourn Jaleel bata ganshi saeta shiga d'akin ta duba shi inda ta tararda shi kwance yana game a wayan shi,tace "jaleel nina fita,idan zaka fita saekayi lockng koina dan Meena ma ta jima da tafiya"yace "tou Umma a dawo lfya","ameen"tace tareda jawo mishi qofar ta fita,da kanta take drivng cikin nutsuwa da jin ddi saedae daga dukkan alamu tna alla*2 ta isa inda ta nufa.A bakin wani gidan mai ta tsaya..... 08102992472 for comments,u can join my facebuk group @Hama G Muh'd NOVELS 漏 *Hama G Muh'd*馃尫 [9:35pm, 12/5/2016] Hamagee馃尫: [6:58pm, 11/2/2016] 馃尫Hamagee馃懕馃徑鈥嶁檧: Hama G Muh'd 馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯 *KOMAI RINTSI 2*馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁 *Dedicated to Mom Sudaes*馃槝 *_Written by 鉁嶐煆紿amerh gee Muh'd_*馃尫 Page 91 & 92 Tana yin parking wata y'ar budurwa ta soma nufanta,ta saka himar har qasa ga niqaf a fuskanta,baka ganin komai nata sae ido,kafin ta iso Umma tayi unlockng motar tana isowa ta bud'e ta shiga suka soma tattaunawa,sun kai 20mins a motar kafinnan yarinyar ta fito tana daga ma Umma hannu har Umma ta tafi,me adaidaita naga ta tsare sukayi cikiniki sannan ta shiga suka tafi,driving Umma keyi cikeda annashuwa da jin dad'i,daga gani kuma yanayin data shigan nada nasaba da haduwarta da budurwannan..Ko wacece budurwar?me umma ke nema a gunta ko take nema agun Umma?meyasa suke had'uwa privately?meyasa yarinyar ta b'oye kamanninta? Ku biyoni dan samu amsoshinku... Idan hankalin Suraj yyi dubu to ya tashi sakamakon qin d'aga wayarshi da Saeema tayi,a zatonshi wani abun yyi mata nan kuwa besan tuwon da ake tuqawa a garin Yola ba,kuma ma wayan a silent ta barta so ko an kira ba ji zatayi ba,yana cikin haka sae kiran Abba ya shigo,yace dashi yana jiransa a palour,yace tou sannan ya miqe ya bar dakin ya nufa palourn,yana Shiga yaci karoda Mamansu da Abban Saeema tareda Abban shi a zaune,sallama yyi suka ansa ya shigo ya nemi gurin zama sannan ya gaeda Abban Saeema tareda yi mai sannu da dawowa dan dama baya Qaras yaje London yau ya dawo ko gida be isa ba ma,bayan sun gama gaisawa sae Suraj ya miqe ya tafi d'akin sa dan yin alwala tym d'in har an fara kiran sallah,suma tashi sukayi,,bayan sallahn magrib su Abba suna zaune a palour sunata hiransu kan yadda bikin zae kasance dan sun riga sun tsaeda magana kan 24 next month zaayi wato November kuma yanzu it's already october27th..Suraj na d'aki yanata trying num Saeema kamar wasa ta daga tareda yin sallama ya ansa saeya ceh "haba mine,laifin me na miki haka?"ya marairai ce kaman me shirin yin kuka,tace "am sorry yayana wayan tana silent neh shiyasa ban ji ba",yace "shikenan ya wuce,da na zaci da gangan kka qi dagawa ae,ya kke"tace [7:02pm, 11/2/2016] 馃尫Hamagee馃懕馃徑鈥嶁檧: Hama G Muh'd "Lfya lou nd u"yace "same there,albishirinki"tace goro yace "Abba ya dawo daga London yanxu haka yana gidanmu wae gobe zae komo Yolan"tace "dan Allah?"cikeda zumudi yace "Allah kuwa,kuma sae maganar aurenmu suke",Saeema taji dadi amma ta wani bangaren bataso ba saboda Fadwan ta bata cikin yanayi me kyau,kuma bazata so ayi bikin ta bbu Fadwa ba,tace "Allah ya nuna mana",yace ameen..Bayan sun gama sae Suraj ya shiga toilet yyi alwala ya fito zaeje masallaci,Abba yace "an kira sallahn kou?",Suraj yace "eh yanxu aka fara kira",,Abba yace "tou bari mu tashi muma"sae suraj yasa kai ya fita... Fadwa na cikin kuka sae taji muryan Anty Rauda tana cewa "ki taso muje Babanku na jiranki a waje",tashi Fadwa tayi tasa takalminta ta fita dama akwae himar a jikinta,koda anty rauda ta fada ma momy cewa zasu kai Fadwa asibiti Momy shiru ta mata bata ce da ita komai ba,anty Raudan ma bata damu ba saeta wuce ta fita... Tafiya suke a kan hanya bbu wanda yace kou *A* har suka iso wani asibiti,babba neh ga kyau,nan suka fito daga mota suna biyeda Baffa har suka iso wani ward inda baffa yyi magana da wani likita ba tareda b'ata lokaci ba likitan ya shiga wani room da Fadwa inda yyi mata test suka fito likitan yace da Baffa da suje office dinshi,suna shiga ya soma mishi bayani "yallabai matarka na dauke da juna biyu na 3months saedae naga tana cikin tashin hankali wanda it's not good for her health at all".... 08102992472 for comments,u can also visit my facebuk group @ Hama G Muh'd Start counting it's exactly 24 days to *SAEEMA AND SURAJ'S* wedding 馃槏 漏 *Hama G Muh'd*馃尫 [9:35pm, 12/5/2016] Hamagee馃尫: [10:14pm, 11/5/2016] 馃尫Hamagee馃懕馃徑鈥嶁檧: Hama G Muh'd 馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁 馃尯*KOMAI RINTSI 2*馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯 *Dedicated to Mom Sudaes*馃槝 *_Written by鉁嶐煆� Hamerh gee Muh'd_*馃尫 Page 93 & 94 Wani irin buga desk d'in da Baffa yyi na gabanshi ya sanya likitan firgita,yace "she isn't my wife,so take note and watch ur words",ya fad'i yana nuna ma likitan yatsa tsabagen takaici,likitan daya fuskanci halinda Baffa ke ciki sae be damu ba yace "anyways ga list na magunguna saeku saya kafin ku tafi sannan a ringa kula da yanayin meals nata dan bata cin abinci kuma it can affect d baby",wani irin baqin ciki Baffa ke ji saedae this tym around yyi controlng anger nashi so be ce komai ba illa miqa mai hannu da yayi yace"thank u"tareda karb'an takardan,likitan yace "u r welcum",sae Baffa ya miqe ya nufa qofan fita.... Bayan shigan Baffa da likita office Fadwa tayi ta kuka harta bawa Anty Rauda tausayi,a ranta tasan halin Fadwa sosae kwae tana ganin akwae wata magana a qasa dan abunda ta gani d'azun,itadae ta barma kanta sani,ta miqe taje kusada ita ta dafa ta tana lallashinta,Fadwa ckin kuka tace "wllhi banyi komai ba,banida masaniya kan abunda ake tuhumata dashi",da mamakinta saeta ji anty Rauda na cewa"na sani y'ata,na sanki kuma nasan kinada gaskya bazakiyi hakan ba,amma inaso ki sanarda ni gaskiyan lamari ni me temakonki neh,idan kinada masaniya kan wannan abun koda ba laifinki bane ki fad'a mun in Allah ya yarda zan shige miki gaba kinji"Fadwa tace "Anty nayi miki rantsuwa da alqur'ani banda wata masaniya",saeta rusheda kuka,tausayinta yyi tasiri kwarae a zuciyar anty Rauda,ta kwanto da ita kan kafad'arta tana rarrashi tace "it's ohk dear,karki damu indae kin san kinada gaskiyar ki ni zan taimakeki bi izinillah,kuma zamu tafi dake gidanmu, sae a hankali dan yanxu bbu wanda zaeyi believng da abunda yake raena dan haka na barshi har zuwa tym d'inda the truth will b revealed,dan nasan *KOMAI RINTSI* a day soon saeya fito",wni sign ov relief Fadwa ta sakar tareda miqewa daga jikin anty Rauda dan jin bud'e qofar office d'inda tayi,Baffa neh yazo ya wucesu bece komai [10:18pm, 11/5/2016] 馃尫Hamagee馃懕馃徑鈥嶁檧: Hama G Muh'd ****************** Straight pharmaceutical ya wuce yaje ya sayo magungunan da likitan ya rubuta sannan yace dasu "muje"sannan ya wuce suna biyeda shi har gun mota,suna isa ya bud'e motar ya shiga,suma suka shiga sannan yaja motar suka bar asibitin,a hanya anty Rauda ta fad'a ma Baffa cewa tareda Fadwa zasu gida ta d'an huta kafinnan,bece mata komai ba illa driving dinsa daya cigaba dayi,suna isa Anty Rauda ta d'an nema musu abunda zasu ci,bayan Fadwa ta gama tasha magungunanta saeta kwanta,Anty Rauda ce ta shigo ta kashe mata air condition sannan ta kunna mata fan saeta jawo mata qofa ta rufe... Washegari da safe bayan sunyi breakfast sae Anty Rauda taje gidansu Momy,tana shiga taje ta gaida haj sannan ta nufa d'akin Momy,bayan sun gaisa sae take fad'a mata cewa tazo d'aukan kayan Fadwa neh,Momy batace mata komai ba,itama kuma bata damu ba taje walldrop d'inta ta d'ebo mata kayanta masu yawa,tareda wayanta sannan tayi ma Momy da haj sallama sannan ta tafi.. Saema na kwance a d'akinta ta jiyo hayaniya a gidansu,tashi tayi bbu shiri ta fito,fitowanta keda wuya taci karo da Abbansu,murna a gidan baa cewa komai,Aliyu baya gida lokacin,bayan ya huta da yamma ya kirata yake sanarda ita cewa sunsa ranar auren su Suraj bayan ya tambayeta tana sonshi,bata dae ce mishi qala ba sae Momi ce tace "tana so tunda tayi shiru",,Bayan Aliyu ya dawo Abba ya sanarda shi auren,yaji dd'i mara misaltuwa daga bisani Abba yake tambayan shi wani abu na damunshi neh yaga duk ya sauya,Aliyu kwae yace bbu komai dan bazae iya fad'a ma Abba wannan maganar ba dan Momi ma bata fad'a mishi ba.Shirye shirye sosae aka koma yi a gidan... Bayan Anty Rauda ta koma gida,ta baiwa Fadwa wayanta tareda bata charge,Fadwa tayi godiya sannan tasa wayan a charge.. 掳鈥⑩€⑩槄鈽呪€⑩€⑩€⒙扳槄鈽呪€⑩€⒙扳槄鈽呪€⑩€⒙扳槄鈽呪€⑩€⒙� A kwana a tashi bbu wuya,yau saura 1week bikin Saeema,har an kawo kayan aure,kaya yyi kyau masha Allah,akwatuna set2 neh,black and pink best colourn Saeema kenan,tayi murna sosae amma ta wani wurin tana baqin ci [10:20pm, 11/5/2016] 馃尫Hamagee馃懕馃徑鈥嶁檧: Hama G Muh'd Baqin cikin rashin Fadwa,tayi missing d'inta sosae,duk da sukanyi charttn,saedae zatayi missing d'inta in bikin yazo.. A wajen su Fadwa kuwa Anty Rauda nata shige da fice dan ganin ta shawo kan wannan matsalar,salloli,azumi bbu wanda basuyi akan wannan alamari.Momyn Fadwa kuwa kullum saetayi mafarkin Fadwa wae wata mata na binta a guje itakuma tana kiran Momyn,saet matar ta juyo sae Momy ta farka bata kallon fuskarta,itama Momyn baa barta a baya ba wajen adduoi.. Umma na kwance a d'akinta duniya tai mata dd'i,wayanta ne yyi ringing ta d'aga,bayan sun gama magana da wacce ban san wacece ba nima sae naji tana cewa "ohk saekin zo ina jiranki"sae tayi hanging call d'in,bayan kaman 15mins haka sae akayi nocking,Meena me aiki taje ta bud'e qofan,ganin wacce ke knockng d'in yasa Meena jan tsaki mtssww "dama kece, kka sani yi gudu ko",me knockng d'in tayi dariya tareda cewa "haba qawas kka san dame nake tafe,by d way karki b'ata mun lokaci wjen hajiya nazo yau na kawo mata big news kan wannan shegiyar",meena tace "haba dae,jeki ku gama to saeki dawo ina jiranki",suka tafe sannan baquwarnan ta wuce kai tsaye ta nufa d'akin Umma dama ta saba zuwa,ta shiga ta cire bunjimemen himar d'in jikinta da niqaf,wa zan gani nehhh jamaa,ku taya ni ganinta,waceceeee????馃 Muje zuwa... 08102992472 for comments.My facebuk group 'Hama G Muh'd NOVELS' 漏 *Hama G Muh'd*馃尫 [9:37pm, 12/5/2016] Hamagee馃尫: [1:06pm, 11/6/2016] 馃尫Hamagee馃懕馃徑鈥嶁檧: Hama G Muh'd 馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯 *KOMAI RINTSI 2*馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯 *Dedicated to Mom Sudaes*馃槝 *_Written by 鉁嶐煆� Hamerh gee Muh'd_*馃尫 Page 95 & 96 Ba wata bace wannan budurwan illa Ummi (housegirl na Momy),Bayan sun gama tattaunawa neh na jiyo muryan Umma tana dariyar mugunta,tace "yanxu drama zata fara yin dad'in ae,dama damuwata kenan su rabu hhhhh",Ummi tayi mata sallama sannan ta fito kitchen ta nufa dan ta wajen taji motsin Meena,saeda suka gama y'an gulmace*2 su sannan Meena ta rakota bakin qofa saeta koma ciki,Ummi ta maida niqaf d'inta sannan ta bud'e gate zata fita kwae tayi karo da wata mata,gaban ta yyi mugun fad'uwa ganin matar tanata adduoi Allah yasa matar bata ganeta ba,tayi sauri tasa kai ta fice,kowacece matar nan? Muje zuwa... Saeda Ummi tabi ta kasuwa ta sayi abunda Momy ta aiketa sannan ta wuce gida,koda isa saeda Momy tace ya ta jima,tayi mata qaryan napep neh ya tsaya musu kuma wajen baa samun su sosae.Momy batace komai ba ta karb'i aikan ta shige d'aki dan yanxu kwata*2 batason yawan magana dama ita can bame yawan yi bane.... Kullum Fadwa cikin ciwo take yanzu,na yanxu daban na anjima ma daban.Tana kwance kan gado cikin bargo sae rawar sanyi takeyi sakamakon Zazzab'in da take fama dashi tun safe,magungunan ma ta barsha dan kaman su suke qara mata rashin lfyan instead ov su warkarda ita,Anty Rauda ce ta shigo da flask a hannunta wanda ke d'auke da irin islamic medicines d'innan wanda ta dafa ta tace ruwan,ta kawo mata da cup sae tin milk da honey duk ta ajiye,ta tsiyayi ruwan maganin saeta barshi ya huce sannan tasa zuma da madara saeta gauraya ta miqa mata,da taimakonta Fadwa ta gyara zamanta tasha sannan Anty Rauda tace mata zata fita,tace "adawo lfya" tace "yauwa,ki kwanta insha Allah zuwa anjima zaki ji sauqi",Fadwa tayi mata smiling itama ta mata sannan ta bar d'akin,yau sati da kwana uku kenan Aliyu ya daena kiran Fadwa bbu chttn, idan ta tambayi Saeema saetace baya samun zama ne hala shiyasa,ita dae Fadwa abun na mugun damunta kodae Aliyu ya rabuda ita kenan,kwae saeta fasheda [1:06pm, 11/6/2016] 馃尫Hamagee馃懕馃徑鈥嶁檧: Hama G Muh'd Kuka,tana cikin wannan yanayin sae taji shigowan message,ta duba tana bud'ewa ta soma karantawa kamar haka: _Slm,da fatan kina cikin koshin lfya,Fadwa ban tab'a zaton zan sameki da irin wannan babban laifin ba kuma nayi dana sanin furta kalmar so a gareki,nayi dana sanin barinki kuyi qawance da sister nah,ban san haka kike ba,daga qarshe ina son fad'a miki cewa aure dake na fasa shi dan harna sanarda manyan kuma bbu wanda yaga laifina dan a yanxu aure dake ma haram neh a gareni,naso ki kuma ina kan sonki amma zanyi qoqarin cireki a raena dan sonki bashida wani amfani a gareni,daga qarshe ina miki fatan shiriya da masu hali irin naki Allah ya shirye ku,sannan ina miki fatan Alkhairi..Bissalam_ * From ur ex-fience Aliyu* Wani irin kukan takaici ta soma yi,koda ta kira wayan saetaji ta a kashe,tayi kuka kaman ranta zae fita daga qarshe ta rarrashi zuciyar ta har bacci ya dauketa... Bikin Saeema nata matsowa yau saura 4days,amarya tasha gyara tayi kyau ga kanahin da takeyi,duk inda ta wuce qanshi na binta.Gidan su suraj ma haka neh se shirye shirye akeyi.. Bayan anty Rauda ta fita kai tsaye gidan Umma ta nufa,tana isa tayi parking a d'an gefe sannan ta fito ta rufe motar,tana bud'e gate sukayi kicibis da wannan budurwar data ke son sanin ko ita wacece dan sau uku kenan tana kallonsu da Umma a gefen gidan mai,yanxun ma tazo neh ko zata samu wani detail a gidan ko zai taimaka mata wajen gano abunda bincikenta ke son ganowa,yauma kamar kullum da himar har qasa da niqaf,shiyasa bata ga face d'inba, da kamar zata bita ta mata tambaya sae kuma ta fasa,da sauri yarinyar ta bar gidan,ita ko kai tsaye cikin gidan ta nufa.Knocking tayi sae Meena dake kitchen tayi saurin fitowa dan ta mayar qawartan ce ta dawo dan tasan kalan gararanbar ta,tana bud'ewa taga Antya Rauda,tace "sannu da zuwa",anty Rauda tace "yauwa sannu,matar gidan fa",Meena tace "tana nan,ki shigo",Anty Rauda ta shigo ta zauna a palour itakuma taje kiran Umma... [1:07pm, 11/6/2016] 馃尫Hamagee馃懕馃徑鈥嶁檧: Hama G Muh'd Bada jimawa ba Umma ta fito,da farin ciki faaal a fuskarta ta qaraso "aa kece a gidan namu yau",Anty Rauda tayi murmushi kwae,Umma ta qaraso ta zauna,bayan sun gaisa sae Umma ke tambayan yya jikin Fadwa,Anty Rauda cikeda mamaki tace "da sauqi,aina kka san batada lfya",Umma ta fara kame kame "Jaleel be zo muku bane?munyi waya da baffansun ae,eh shiya fad'a mun"ta washe baki,daga ji kasan batada gaskiya,haka suka d'an tab'a hira inda cikin dabara Anty Rauda ta tambayi ko baquwar yarinyan nan wacece,Umma ta ce mata ae gurin Meena tazo qawarta ceh,Anty Rauda ta d'an ji dad'i data samu information kan yarinyar nan,tayi murmushi tareda ce mata zata tafi,"har tfiya?"inji Umma,anty Rauda tace "ae na jima kuwa",ta miqe tana cewa "sae anjima,ki gaida jaleel in ya dawo",tace "zaeji" [1:08pm, 11/6/2016] 馃尫Hamagee馃懕馃徑鈥嶁檧: Hama G Muh'd Bayan Umma ta rakata har gate saeta shiga mota ta tafi.. 08102992472 for comments,u pple can also join my facebuk group @Hama G Muh'd NOVELS 漏 *Hama G Muh'd*馃尫 [9:37pm, 12/5/2016] Hamagee馃尫: [2:57pm, 11/13/2016] Eesha Bebe: Hamerhgee.mywapblog.com 馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯 *KOMAI RINTSI 2*馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯 *Dedicated to Mom Sudaes*馃槝 *_Written by鉁嶐煆� Hamerh gee Muh'd_*馃尫 Page 97 & 98 Bayan ta koma gida ta samu Fadwa har tayi bacci,wani irin tausayinta taji na fasa aurenta da Aliyu yyi,bata fad'a mata ba dan tasan hankalinta zae mugun tashi shiyasa kwae tayi shiru,dukda dae Mamanshi bata so ba haka ma Baban amma dirr Aliyu yaqi shidae ya fasa.. Yau ya kasance ranar Thursday kuma yyi daedae da ranar kamun Saeema,qawaye uku neh kacal,2 scul mates neh sae cousin d'inta wato qanwar Suraj,shirye shirye akeyi kaman ba gobe,Saeema kuwa banda kuka bbu abunda takeyi... Anyi decorating wurin kamu yyi kyau,Red and white neh komai na wajen sae haskawa yakeyi,mutane har an fara taruwa ana jiran zuwan Amarya saeema,su MC ma an hallaro anata jira.. A gida kuwa amarya ake ta shiryawa,makeup artists su biyu aka d'auko na musanman danyi ma amarya kwalliya,wancen na nan wancen nacan,ohh goshh Saeema tayi choo gskiya,kaman ba ita ba,har alla alla nake muje wajen bikinnan dan mu cinye taro,kayanta da gyale da takalmi sae purse naga ana fitar mata wato shigan da zatayi kenan,sae wasu fashion jewelry da aka fitar me stones red and white a jiki.Bayan an gama shirya ta sae frnds su uku suma sukayi shigan red and white,suma sunyi kyau sosae...Bayan sun gama shiryawa,amarya da frnds d'inta uku suka fito,masu kallonsu nayi masu d'aukan pics nayi,kowa sae masha Allah kwae yakeyi dan iya kyau sunyi kyau,sun fito kamar wasu taurari a duhun samaniya,they're just looking owesome.. 鈽呪槄鈽呪槄鈽呪槄鈽呪槄鈽呪槄鈽呪槄 Yau da wani irin ciwon ciki da zazzab'i Fadwa ta tashi,gaba d'aya bata cikin hayyacinta,ta rasa inda zata sa kanta,sae murqususu take tana kiran Momynta,"wayyo Momy zan mutu,inna lillh wainna ilaihr rajun",sae karanto adduoi take wasun ma bata san tanayin su ba dan hadda su bismillahi tawakkaltu dasu adduan shiga bayi duk saeda ta karanto,tana cikin haka anty Rauda ta shigo ta sameta,"Ya ilahi,meya sameki Fadwa",tana d'ore da hannu a kai,Fadwa bata iya ta bata ansa ba.. [2:57pm, 11/13/2016] Eesha Bebe: Hamerhgee.mywapblog.com Adduoi kwae take karantowa,bayan kaman like 5mins abun ya d'an lafa,sae sannan tunanin bama Fadwa maganinta yyi,ta tashi ta d'auko cup,ta zuba maganin a ciki saeta sa zuma,daya d'an huce saeta sa milk ta bata da qyer tasha,ta miqa mata dabino,bada jimawa ba Fadwa tajita daedae,suna cikin haka saeta ji kaman fitowan abu ta gabanta,tayi saurin miqewa,Anty Rauda tace "yaya dae,lfyan ki kuwa",Fadwa bata tsaya ansa mata ba ta fad'a toilet inda tayi checking taga blood stain a pant dinta,wani ihu ta kurma saeda Anty Rauda ta tsorata.. Aliyu na kwance akan rug na d'akin shi yana ta murqususu,ya dau halinda ba nashi ba ya daura ma kanshi,abun SHISHA neh a gabanshi yana ta faman zuqa,idonshi duk sunyi jaa,idan ya tuno da Fadwa sae yyi wani ihu ya fizgi tio d'in shishan ya jaa da qarfi saeya runtse idonshi,sallah neh kadae ke d'aga shi agun,Abba yyi yyi dashi kan ya haqura ya dawo normal ya bar komai ya wuce amma ina yaqiya.Saboda baya son shigowan da Abba yakeyi neh yasa ya zamana koda yaushe qofan d'akin na rufe saedae in an kira sallah saeya fita yaje yyi dan duk rintsi baya barin sallh ta wuce shi kuma a jam'i,idan yyi sallah ya dawo saeya rufe qofan,babban damuwan shi ma yadda Momi ke fushi da shi,ko gaisuwan shi bata ansawa saboda abunda yyi shiyasa shima a wannan halin bayan abunda Fadwa tayi..Yana jii aketa hayaniyan bikin nan amma ko leqasu bayayi saedae yaje yyi sallah ya dawo,Aliyu kenan iyayen taurin kai.. Umma na kwance a d'akinta tana kallo taji sallaman Jaleel,ta ansa sannan ya shigo,"Ina kwanan Umma",tace "lfya lou my Jaleel,ka tashi lfya",yace "lfya klou Umma ta",ya zo gefenta ya wani kwanta se sakalci yake mata tana biye mai,can sae yace mata "Umma waeni meyasamu Fadwa neh,ranan naje gidan Baffa akace tana nan batada lfya,dana je na ganta kuma saeta bani tausayi,Umma kinga yadda ta rame wllh sanda nayi hawaye",Umma ta kalli Jaleel tace "yau kuma,meye najin tausayinta?",yace "wllhi Umma ko ke kka ganta sae kin tausaya mata,kingan ta kuwa",Umma tace [2:57pm, 11/13/2016] Eesha Bebe: Hamerhgee.mywapblog.com "Hummm,aeni bazata tab'a ban tausayi ba ba dan komai ba kuma illa saboda uwarta danni a rayuwata ban tab'a jin tsanar Fadwa a raena ba daedae da qwayar zarrah saedae natsarda nayi wa uwarta ya shafeta danni a rayuwata na tsani kishiya,duk macen data aura mun miji sae tayi nadamar aurenshi a rayuwarta kuma koda wanda ya had'amu ya raba",ta d'anyi shiru,Jaleel kuwa da mamakinta ya ishe shi kasa cewa komai yyi,ita tacigaba da magana "wllhi kad'an suka gani a rayuwarsu,indae inada rae sae matar nan ta wulaqanta,saena gwada mata baa had'a miji dani a zauna lfya",(waiya zibillah!! Wae d'anta tasa a gaba takewa wannan bayanin? Allah kasa mu gama da duniya lfya kasa mufi qarfin zuqatanmu,Ameen!!)..Jaleel daya fara jin mamakin kalamanta yace "kaman ya saekin yi mata wanda yafi haka,dama wani abun kke mata?",Umma tayi saurin yin murmushin dole kamar wacce aka zabureta tace "au me nake cewa? Bbu komai my Jaleel,jeka zan d'an huta",ta d'an jingina da jikin pilourn,Jaleel daya fara jin tsoron kalamanta yace "ohk",ya tashi ya fice kai tsaye yyi d'akinshi ya d'an kwanta,kalaman Umma ne ke mishi zarto a zuciya,a ranshi yake cewa anya Umma tana shuka gaskya kuwa? Tausayin y'ar uwarshi Fadwa neh ya kamashi tareda tuno irin rayuwar da sukayi a baya,he will never forgive himself idan be je ya nemi afuwanta ba kuma saeya gyara tsakanin su da sauran y'an uwansun,besan lokacin daya tashi ya shiga toilet ba yyi wanka yazo ya shirya sannan ya nufa d'akin Umma dan sanarda ita zae fita.. Umma kuwa tun bayan fitan Jaleel taketa saqa da warwara a zuciyanta,shin Jaleel ya gano abunda takeyi ko kuwa be gano ba?,bayan kaman 20mins sae taji sallaman shi,ta ansa saeya shigo yace mata "Umma zan fita",da alamun damuwa a fuskarshi,"to a dawo lfya,amma qalau d'inka kou naga duk ka sauya neh",yace "bbu komai Umma kwae kaina neh yake ciwo",tashi tayi kaman wacce aka zabura ta bud'e wani drawer wanda yake da tarin magunguna aciki ta d'auko guda biyu ta cire kowanne bibbiyu ta miq'a mae da ruwan data deba [2:57pm, 11/13/2016] Eesha Bebe: Hamerhgee.mywapblog.com A water dispenser ta bashi cup d'in,yace "tnks"saeya qarb'a yyi taking pills d'in,bayan ya sha sae Umma tace "to yanxu kaje ka kwanta ka d'an huta",yace "aa Umma barinje kwae saena dawo",tayi tayi dashi amma firr yaqiya saeda ta barshi ya tafi.. Da sauri anty Rauda ta miqe ta nufa toilet d'in dan ganin abunda ya samu Fadwa,tana shiga ta ganta tsaye da pant duk jini a jiki,a firgice tace "meh wannan Fadwa?",Fadwa tace "yanzu na cire a jikina",Anty Rauda tace "period kike yi!",Fadwa cikeda rud'ewa tace "period kuma anty Rauda?nida nakeda..."bata iya qarasa maganan ba dan girman fad'insa a bakin ta,anty Rauda tace "nima abunda ya ban mamaki kenan,amman for sure u'r in ur period!!"... To jamaa ku biyoni dan warware wannan babban qullin...taku har kullum Hama G Muh'd..08102992472 for comments,u pple can visit my Facebuk group @ Hama G Muh'd NOVELS and my facebuk page Hamerhgee.mywapblog.com 漏 *Hama G Muh'd* [9:38pm, 12/5/2016] Hamagee馃尫: [8:22pm, 11/13/2016] 馃尫Hamagee馃懕馃徑鈥嶁檧: Hama G Muh'd馃懕馃徑鈥嶁檧[12:45am, 11/13/2016] 馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯 *KOMAI RINTSI 2*馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯 *Dedicated to Mom Sudaes*馃槝 *_Written by 鉁嶐煆紿amerh gee Muh'd_*馃尫 Page 99 & 100 Fitowa Anty Rauda tayi daga toilet d'in sannan ta nufa d'akinta ta d'auko pad da sabon pant ma Fadwa saeta koma toilet d'in sannan ta bata ta fito tareda rufo mata qofar,wani ajiar zuciya tayi sannan ta zauna a gefen gadon tana tunani iri iri.Bayan kaman 5mins sae Fadwa ta fito,jikin ta duk bbu qwari,ta d'an jingina da jikin bango duk hankalinta a tashe,Anty Rauda ta dubeta sannan tace "bamu ci ta zama ba Fadwa,zoki sa kayanki yanxu muje asibiti insha Allah ranar dana keta jira tazo,nima barin je in shirya in kin gama ki mun magana sae mu tafi,Sannu",Fadwa ta d'aga kai alamar yauwa sannan tace "tou"Anty Rauda ta fita zuwa d'akinta,,qarasowa jikin walldrop d'in Fadwa tayi sannan ta d'au wani dogon riga baqi me d'an flowers blue a jiki,irin Arebian gowns d'innan neh,yyi matuqar kyau (kun sanni da son blue and red colour),,ta d'au veil light blue da flowers colourn blue d'in dake jikin kayan sae tayi tarha dashi,ta d'au black toms simple one tasa bayan ta fesa turare saeta fita,da harta d'au phone nata sae kuma ta mayar ta ajiye,batayi kwalliya ba amma tayi kyau sosae.Tana fitowa ta nufa d'akin Anty Rauda tayi mata magana,ta samu itama harta shirya sae suka fito suka rufe gidan.. Suna fita saega Jaleel shikuma ya iso kenan,ya tsaya suka gaisa.Bayan sun gaisa Anty Rauda tace "zamu asibiti neh yanxu zamu dawo ga keyn gidan saeka jira mu ko",Jaleel yace "waye kuma ba lfya?",Anty Rauda [12:46am, 11/13/2016] tace "ba rashin lafya bane,daman every week muna zuwa gun likita to check her up",ta nuna Fadwa,Jaleel yace "ayyrh,Allah ya qara sauqi sis daman jikin ta nazo dubawa yanxu kam tunda zaku asibiti neh ae sae muje gaba d'aya ko",Anty Rauda da abun ya bata mamaki saeta ceh "mun hutashe ka Jaleel,ka shiga ciki muna dawowa yanxunnan",Jaleel beji dd'in maganar ba dan haka yace "baki yadda dani ba ko Anty?nasan zaayi haka,amma inaso kisani yanxu I've changed my ways ov live I'm not d Jaleel u think ov before,wllhi nayi nadamar duk abubuwanda nayi ma Fadwa a baya,I've changed da gaske,yanxu ma abunda ya kawoni kenan to ask for her forgiveness",ya juya yana facing Fadwa sannan ya cigaba [8:34pm, 11/13/2016] 馃尫Hamagee馃懕馃徑鈥嶁檧: "Ki yafe mun Fadwa,nasan ban kyauta miki ba since our childhood amma ina nema mana yafiyar ki nida Umma ta dan Allah ki yafe mana,sannan a shirye nake danayi duk abunda kka ceh dan ki yafe mana",da sauri Fadwa ta tare shi "haba ya Jaleel,meyasa kke fad'in haka? Wllhi nikam bbu wani abu a raina kasa ma ranka baku mun komai ba nikam iyaka dae nasan nayi rashin y'an uwa wanda bannida tamkarku amma duk da hka be hanani danne zuciyata ba dan nasan daman *KOMAI RINTSI* ku y'an uwana neh watarana bazaku gujeni ba",tana kaiwa nan kuka ya k'wace mata,Jaleel ya qaraso kusada ita yyi hugging nata yana rarrashi "haba my Fadwa banda kuka mana,d'ago ki kallen ya Jaleel is wit u from, now on insha Allah" d'agowa tayi amma still tana kukan,,yyi ta lallaminta har tayi shiru,Anty Rauda dae batace k'ala ba saedae a ranta taji ddi sosae.. [8:55pm, 11/13/2016] 馃尫Hamagee馃懕馃徑鈥嶁檧: Sanda tayi shiru sannan Jaleel ya rabuda ita yace "kin yafe mana my Fadwa?" Tace "eh"kwae,saeya ce "idan da gaske kin yafe,tou ki bari na raka ku asibitin nan yanxu,ki taya ni roqar Anty Rauda",Anty Rauda tayi murmushi tace "ba komai Jaleel muje,Allah ma muna masa laifi kuma ya ji qan mu ya yafe mana se mu y'an Adam muce bazamu yafe ba?? Bbu komai wllhi tunda har kun sasanta kanku da y'ar uwarka naji ddi sosae,amma da sanin Umman ka kazo duba Fadwa?",Jaleel baiyi qarya ba yace mata "bata sani ba nidae kwae nace mata zan fita neh",Anty Rauda ta d'anyi tunani kafinnan tace "ba damuwa muje,ga keyn motar",Jaleel yace "aa ga mota na,da ita zamu",Sukayi murmushi a tare sannan suka d'unguma zuwa motar,bayan ya tada motar sae suka bar gidan,Anty Rauda ceh ta fad'a mishi sunan asibitin da zai kaisu,bbu gardama yace tou sannan ya nufa asibitin. Bayan sun iso sae suka fito daga motar suka nufi wani ward shikuma Jaleel na mota zuciyarsa cikeda farin ciki,karatun alkur'ani ya saka yana bin muryar Shuraim. Bayan Anty Rauda sun tattauna da wani babban likita sae ya kira wani mutum ya mishi magana,bayan sun gama maganar sae mutumin yyi magana ma Fadwa kan ta bishi,ta tashi tana biye dashi har wani room inda ya d'ebi jininta ya gwada.Yana gama gwaje gwajen shi sae ya fito be kobi takan Fadwa kai tsaye ya nufa gun wannan likitan ya kai mishi wani paper,bayan likitan ya bud'e papern ya duba sae yyi mishi wasu tambayoyi kan result d'in da ya gani,mutumin ya tabbatar mishi da bbu wani mistake duk abunda ke cikin papern nan haka yake [9:07pm, 11/13/2016] 馃尫Hamagee馃懕馃徑鈥嶁檧: Likitan ya umarce shida ya je,yana fita ya dawo da duban shi ga Anty Rauda inda yake sanarda ita abunda keh rubuce cikin takardar nan "na farko a binciken da mukayi mun gano cewa wannan patient bata d'auke da komai illa wasu pills da tayi tasha wanda su sukayi ta sata behaving irinna masu ciki",Anty Rauda tace "Subhanallah",likitan ya cigaba "and those pills r very harmful to someone's health ya kamata a kiyaye,secondly wannan ciwon cikin da takeyi na period neh kuma zan baku wasu magungunan da zata ringa sha,insha Allah komai zai zo mata da sauk'i",Anty Rauda tace "amma wasu irin pills neh haka?kuma meyasa a wasu asibitin sukace mana she's pregnant?? "Likita yace "maybe basuyi mata test ba kwae sunyi amfani da irin signs dasuka gani a tattareda itaneh",Anty Rauda tayi mishi godiya bayan ta qarb'i magungunan da papern test d'in saeta fita... 08102992472 for comments,u can join my facebuk group @ Hama G Muh'd NOVELS,and my facebuk page @ Hamerhgee.mywapblog.com 漏 *Hama G Muh'd*馃尫 [10:27pm, 12/5/2016] Hamagee馃尫: [10:18pm, 12/5/2016] Hamagee馃尫: [10:03pm, 12/5/2016] Hamagee馃尫: [9:51pm, 12/5/2016] Hamagee馃尫: [8:58am, 11/15/2016] 馃尫Hamagee馃懕馃徑鈥嶁檧: [5:22pm, 11/14/2016] 馃尫Hamagee馃懕馃徑鈥嶁檧: 馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯 *KOMAI RINTSI PART 3*馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯 *Dedicated to Mom Sudaes*馃槝 庐EXCELLENT WRITERS鉁嶐煆� *_Written by 鉁嶐煆紿amerh gee Muh'd_*馃尫 Page 1鈨�0鈨�1鈨� Tana fitowa sukayi ido biyu da Fadwa saeta sakar mata murmushi,sannan tace da ita "zo muje",ita dae Fadwa bata san dalilin yin hakan ba,ta miqe tabi bayan Anty Rauda har suka fita wajen motar,suna isowa Jaleel ya tada motar bayan sun shiga yajaa suka tafi gidaa.. Suna isa gida yyi horn me gadi ya bud'e gate d'in suka shiga,bayan yyi parking dukansu suka fito daga motar suka nufa cikin gidan,Anty Rauda ceh ta bud'e sae suka shiga dukansu,a palour suka xauna suna d'an hiransu,Fadwa dae na kulada yanayin Anty Rauda tasan tabbas akwae magana a bakinta,can Jaleel yace "wae ni me keh faruwa neh tsakanin Momyn Fadwa da Umma nah?,ban fahimta ba",Anty Rauda da taketa kallonshi cikeda mamaki tace "me ka gani?",Jaleel yace "bbu,kwae kaman naso na fahimci wani abuneh",Anty Rauda tace "bbu komai,amma me ka fahimta kaid'in?",Jaleel yace "ohhh,its nortng,kwae inaga ban fahinta daedae ba,dat aside,ya Jikin ki Fadwa",,yyi hakanne dan kawadda zance kuma Anty Rauda ma ta fahimci hakan,Fadwa tace "naji sauqi ya Jaleel an",yace "to Alhmdll,I'll be on my waya",Anty Rauda tace "too,har mun gama hiran kenan?",Jaleel yace "iyi wllh,bana jin ddi neh nima,amma zan dawo insha Allah",Anty Rauda tace "tou Allah ya nuna mana",Jaleel da Fadwa sukace "ameen",Jaleel ya miqe ya nufa qofan fita,Anty Rauda da Fadwa na mishi rakiya,saeda ya tafi sannan suka shigo gida..Suna shigowa Anty Rauda ta dubi Fadwa saeta d'auko wancan papern ta miqa mata,cikeda zumud'i Fadwa ta ansa ta bud'e tana kallo,bayan ta gama karantawa saeta d'ago tana kallon Anty Rauda wacce itama kallon take mata tace "is it true wat am seeing?",Anty Rauda tace "yes ofcourse,saboda likitan yamun bayanin komai nima kuma nayi tunanin wani abun daga baya",Fadwa tace "but how could this happened??",Anty Rauda tayi mata dukkanin bayanan da likita yyi mata sannan ta qara da cewa "ba wani bane yyi maki wannan aika aika illa Umman Jaleel da kuma had'in bakin Ummi wato y'ar aikin Momynki",tana kaiwa nan Fadwa ta zube a qasa sumammiya tsabagen kid'imewa da tayi...Da daura Anty Rauda tayo kanta,ruwa ta d'ebo sannan ta yayyafa mata,befi y'an seconds ba Fadwa ta farfad'o da Innalillahi a bakinta.Saeda Anty Rauda taga ta gama dawowa hayyacinta kafinnan ta cigaba mata da magan,Fadwa tace "ashe makashinka yana nan tareda kai,lallai *mugu baida kama* (inji Khausar Lurv馃槝)",,Anty Rauda tace "ai duniyarnan ba abun yadda bane daman,nidae Alhamdllh da wannan maganan ya tabbata makirci akayi,kin san yadda nayi na faro gano cewa Umman Jaleel da Ummi neh sukayi makircin nan?",Fadwa data tsura mata idanu ta gigiza kai alamun aa,Anty Rauda tace 08102992472 for comments,u can join my facebuk group @ Hama G Muh'd NOVELS and mu facebuk page @ Hamerhgee.mywapblog.com 漏 *Hama G Muh'd* [8:58am, 11/15/2016] 馃尫Hamagee馃懕馃徑鈥嶁檧: 馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯 *KOMAI RINTSI PART 3*馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯 *Dedicated to Mom Sudaes*馃槝 庐EXCELLENT WRITERS馃摑 *_Written by 鉁嶐煆紿amerh gee Muh'd_*馃尫 Page 1鈨�0鈨�2鈨� "Randa na fara suspectng Umman Jaleel da wani abu was dat day dana fara ganinsu da Ummi a gefen fuel station,though a ranan bansan cewa Ummin bace balle nasan abunda suke shiryawa,amma jikina ya bani wani abun,so shiyasa nayi ta zuwa wajen ko Allah zaesa na gano wacece me yawan sa himar da niqaf su had'u da Umman Jaleel kuma me suke shiryawa..Unfortunately,bayan na gansu sau uku ban sake ganinsu a wajen ba,hakan yasa ranan na shirya naje gidan Umman Jaleel d'in,kwatsam kuwa mukayi karo da yarinyar amma kassshhh,yauwa na wannan burmemen himar d'in da niqaf neh so dat doesn't allow me to see her face,na wuce ta wuce,bayan na shiga gidan saena fahimci yarinyar frnd d'in y'ar aekin Umman Jaleel ceh,ban ce musu komai ba sae dae kwae na fahimci cewa Umman Jaleel tana cikin guilty conscious so sae kwae nace zan tafi bayan mun d'anyi hira though kaman bata cikin hayyacinta..To tun daga ranan nayita bin hanya hanya ko Allah zaesa na had'u da wannan yarinyar amma Allah beyi ba,ranan wata Saturday wanda jibi sati guda kenan,Allah ya had'ani da wannan wanda nace miki yar aikin Umman Jaleel ceh,nasan ita bata ganeni ba amma sarae na ganeta,na qarasa inda take nace mata baiwar Allah kaman na sanki,tace anya kuwa itadae bata sanni ba hala tamun kamada wata ceh dana sani,nace to hala,a dabara na tambayeta sunanta ta fad'a mun harta kaiga fad'a mun ita wacece da gidan da take da komai har sunan Ummi,amma bata fad'a mun komai akan abunda ke faruwa a tsakanin Umman Jaleel da Ummi ba,anman da gani kinsan akwae maganganu a bakinta,to kinji yadda akayi na gano cewa Umman Jaleel da Ummi me aikin Momynki nada hannu ko wata masaniya akan abunda ya faru?",Fadwa ta nisa duk tunanin duniya ya isheta tace "lallae kuwa na fahimta,yanzu kwae abunda ya rage naje na fad'a ma Momyna gskiyar lamari tareda titsiye Ummi inji dalilin daya sa tamun hakan",da sauri anty Rauda tace "aa,Fadwa komai a hankali zamu bishi,tunda kkayi hakurin duk abubuwanda akayi miki na rayuwa to menene dan yanxu kinyi hakuri munbi komai accordingly?",Fadwa ceh ta tashi taje tayi hugging Anty Rauda cikin kuka take magana... 08102992472 for comments..Join my facebuk group @Hama G Muh'd NOVELS,, also search my facebuk page @Hamerhgee.mywapblog.com 漏Hama G muh'd馃尫 [9:31am, 11/15/2016] 馃尫Hamagee馃懕馃徑鈥嶁檧: 馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯 *KOMAI RINTSI PART 3*馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯 *Dedicated to Mom Sudaes*馃槝 庐EXCELLENT WRITERS 馃摑 *_Written by鉁嶐煆� Hamerh gee Muh'd_*馃尫 Page 1鈨�0鈨�3鈨� "Nagode miki Antyna Allah ya barmu tare,kinmun komai a rayuwata tunda kkayi qoqarin gano wannan baqin paintyn da akaso a goga ma rayuwata kuma kka gano gaskiyar da wuri,nagode miki qwarai u r more dan Anty a wajena u r my Mom,daga yau kece momy2 d'ayar kuma Momy1",ba kad'an ba Fadwa tabana Anty Rauda dariya sosae dukda k'walla neh a idon Anty Raudan saida tayi murmushi tareda gode qwallan idonta,Fadwa taci gaba "I don't even know how to express my grat2d 2 u",Anty Rauda tace "u hve done enough Fadwa,ganin girma na da jin maganata da kikeyi ma is all enough kinji",Fadwa ta gyad'a kai alamar eh sannan tace "I lurv u soo much Momyna"Anty Rauda tace "I lurv u more daughter ta,insha Allahu *KOMAI RINTSI* kina raina kuma I'm wit u alwaiz",wani irin farin ciki suke ciki yau,Anty Rauda ta bata maganinta tasha sannan ta tashi taje tayi sallahn magrib ta bar fadwa nan a palourn tanata murna da tunanin Momynta,(gaskiya sonda Momy da Fadwa keyiwa junansu is extraordinary 馃)... Bayan ta idar da sallahn ta fito ta nufa kitchen Fadwa ta taso zata biya firr ta hanata wae batada lfya tayi zamanta led haka Fadwa ta haqura ta zauna amma baa sonta ba,pudding tayo musu ta zubo nata dana Fadwa kowa a mug tasa da spoon saeta bata nata itama ta zauna zata sha nata, suna cikin sha suna kallo sae Anty Rauda ta d'au waya ta kira Baffa dan baya gari ya koma Abuja tun last week,bayan sun gaisa neh take fad'a mishi abunda ake ciki amma bata sanarda shi wani abu gameda Umman Jaleel da Ummi me aikin Momy ba saedae kwae ta sanarda shi Fadwa bata d'auke da komai harma ta fara period yau,Baffa be yarda ba dan haka yace insha Allah yana nan zuwa gobe tunda goben Juma'a ceh za'a shiga weekend,tace tou Allah ya kaimu sannan sukayi sallama tareda hanging call.. Bari mu leqa su Saeema masu kamu馃憖馃 08102992472 for comments,U can join my Facebuk group @Hama G Muh'd NOVELS and search my facebuk page @Hamerhgee.mywapblog.com 漏Hama G Muh'd馃尫 [9:57pm, 12/5/2016] Hamagee馃尫: 馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯 *KOMAI RINTSI PART 3*馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯 *Dedicated to Mom Sudaes*馃槝 庐EXCELLENT WRITERS 馃摑 *_Written by 鉁嶐煆紿amerh gee Muh'd馃尫_* Page 1鈨�0鈨�4鈨� Anyi kamu an gama,amarya da frnds nata sun tafi kowa ma ya watse,su Saeema suna dawowa gida sukayi sallahn magrib dan tym d'in anata kiraye kirayen sallah,around qarfe 8 na dare ta kira num Fadwa,ringing d'aya,biyu ta d'aga.. Bayan Anty Rauda tayi hanging call dinne take fad'a ma Fadwa yadda sukayi da Baffan,har take fad'a mata yace gobe yana zuwa,suna cikin haka wayar Fadwa tasoma ringing,a d'aki ta jiyota dan haka ta miqe ta nufa d'akin dake bbu nisa da inda suke zaune a palourn..Kan ta iso har ya yanke,sae ana biyu ta d'auko tayi smiling tareda yin sallama"waalkis salam"inji Saeema sannan tacigaba "ya kike har yanxu baki fita neh?",Fadwa tace "haba Saeema ina zanje a wannan condition d'inda nake",Saeema tace "my wedding is looking colourless without u Allah,I missed u so much",Fadwa taji wani iri,taji kamar ta fad'a mata abunda ke faruwa yanxu dan ta tabbatar qawartan tana missing nata kamar yadda itama take missing d'inta amma ina this's not d right tym da zata fad'a mata ba.Tace "I miss u much more dear,but karki damu I'll be attending ur dinner jibi neh ina?",Saeema tayi wani tsalle cikeda jin dd'in maganar Fadwa tace "Allah ya kaimu sweety",Fadwa tace "ameen Lurv,kuma akwae maganan daza muyi insha Allah",batareda Saeema ta kawo komai a ranta ba tace "ohk Allah ya kaimu,zanyi hanging an fara nema na",Fadwa tace "tou amarsu ta ango",Saeema tayi dariya tace "kedae baki rabuwada zolayannan",sukayi sallama Saeema tayi hanging call d'in.... 08102992472 for comments,u can join my facebuk group @Hama G Muh'd and my page @Hamerhgee.mywapblog.com 漏Hama G Muh'd [9:57pm, 12/5/2016] Hamagee馃尫: *KOMAI RINTSI PART 3* *Dedicated to Mom Sudaes*馃槝 庐EXCELLENT WRITERS 馃摑 *_Written by鉁嶐煆� Hamerh gee Muh'd馃尫_* Page 1鈨�0鈨�5鈨� Bayan sun gama wayan Fadwa ta fito palour tana murmushi,ta sanarda Anty Rauda cewa Saeema ceh da kuma yadda sukayi da ita,Anty Rauda tace "Allah ya kaimu jibin",Fadwa tace "ameen".Bayan sun gama abubuwanda zasuyi sae suka je suka kwanta barci,a d'akin Anty Rauda suka kwanta dama tare suke kwana tunda baffa ya tafi,kowa da irin tunanin day yi barci dashi... Washegari da rana Baffa ya iso,bayan an gaisa,after sallahn azahar sukayi lunch sannan d'au hanyan zuwa asibitin.Basu je da Fadwa ba dan bbu amfanin yin hakan,kuma saeda suka bi ta gidan su Momy suka d'auko su itada Haj sannan suka wuce,da kanma Momy qin zuwa tayi saeda Haj tasa baki tareda cewa itama zataje kafinnan Momy ta aminceh,suna fita Ummi (house help na Momy) ta fito sae raba ido takeyi,taga dae anzo an tafida su Momy amma bata san inda zasu ba itadae tasan akan maganar Fadwa neh,dan taji sunanta a cikin conversation nasu Momy da Anty Raudan.Wayanta ta d'auko wanda Momy ceh ta sae mata ita qirar android ceh (Gioni P4) amma take using nata wajen had'a ma ita Momyn da d'iyarta makirci (Allah kasa mufi qarfin zuqatanmu,kasa mu kasance masu tuna alkhairinda aka mana more dan sharri sannan karka sa mu kasance butulu an mana Alkhairi amma muna neman hanyan da zamu saka da sharri..Yah Allah ka tsaremu ameen馃檹馃従).Ringing na farko Umma ta d'aga wayar "hello meya faru kuma?",Ummi tace "bbu wani albishir zan miki,in gaya miki yanxunnan Baffansu da matarsa sukazo suka d'auki su Haj suka tafi dasu kan maganar Fadwa kuma ina ganin kaman wani abuneh ya sameta",cikeda jin dd'i Umma tace"dan Allah fa",Ummi tace "wllh da gaske fah,ae burinki ya kusa cikawa haj",Umma tayi wata dariyar mugunta sannan tace "ni d'in kenan ae,ba'a shiga gonata a wanye lfya,kuma wllhi yanxu na fara duk abubuwan da nake yi,ni Aliya saena ga bayan Amina tunda ta aure mun miji",,komai inaji saboda a handsfree Ummi tasa wayan dan bata cika ji idan waya bata handsfree inaga馃..Bayan sun gama wayan Ummi tayi hanging sanna ta nufa kitchen tana y'an waqe waqenta.. [10:02pm, 12/5/2016] Hamagee馃尫: [10:25am, 12/2/2016] Eesha Bebe: *KOMAI RINTSI PART 3* *Dedicated to Mom Sudaes*馃槝 庐EXCELLENT WRITERS 馃摑 *_Written by鉁嶐煆� Hamerh gee Muh'd馃尫_* Page 1鈨�0鈨�6鈨� Suna isowa asibitin Anty Rauda tayi leading nasu to d ward,suna isa a sa'a suka samu likitan yana nan kuma bbu kowa a wajenshi,ba tareda b'ata lokaci ba Anty Rauda ta shiga ta sanarda shi abunda keh tafe dasu yace ae bbu damuwa suna iya shigowa,bayan sun shigo sae ya nuna musu gurin zama,kujeru biyu neh a gabanshi so sae Anty Rauda da Momy suka barma Baffa da Haj suka zauna,akwae wasu kujerun a can inda likitan ya nuna musu sae suka d'auko suka zauna,likitan neh ya fara magana "sannunku da zuwa",sukace "yauwa sannu ya Aiki",yace "aiki da godiya",sae Baffa yace "to madallah",likitan yace "naji duk abunda ya kawoku nan,kuma kafin in fara muku bayanin abunda ya faru ina son kusa ma ranku duk abubuwan da kuka ji daga bakin ita hajiya tou gaskiyace,bbu abunda ya samu yarinya illa wasu pills datayi tasha way'anda sunso su b'ata mata mahaifa ma so su sukasa ta rashin lfya,batun pregnancy kusa ma ranku bbu shi,yanxu ku taso muje a nuna muku blood test da akayi dan ku yarda proof nom.1",dukanin su suka d'unguma zuwa lab inda likitannan yyi musu cikakke kuma gamsasshen bayani wanda yasa duk suka amince da irin abubuwan da yake fad'i.Bayan nan sae suka koma office d'in inda ya d'auko wani sarchet na pills ya nuna musu yace "kunga wannan? Tou exactly irinsu y'arku tayi consuming wanda shi yyi causing mata wannan matsala",Anty Rauda tace "Innalillahi,wannan ae harda irinsa a cikin way'anda bama Fadwa a second asibitin da mukaje ranarda aka gano tanada ciki,wllhi harda irinsa kuma da tayi ta sha inace ciwon qaruwa yyi tayi?",Baffa yace "wannan haka akayi Rauda,harda shi aka bamu,to lallae na fara fahimtar wani abu anan,akwae had'in bakin wasu a cikin lamarinnan",Momy ceh tayi caraf tace "tou ae nima ranan naga irinsa a gida cikin shara kin tuna Haj harna nuna miki kkace ba naki bane danni na mayar ma ko a cikin maganinki yake??"Hajiya tace "tabbas haka akayi,amma ae wannan yarinyar tace nata neh Ummi nake fad'i",Momy tace "yauwa ashe kin jimu wllhi haka akayi,tace wae nata neh",,Baffane yace "lallae akwae bincike binciken da zamuyi sosae,yanxu dae likita gamada mu mu koma gida tukunna",,likitan yyi musu cikakken bayanai masu gamsarwa fiyeda yadda yyi ma Anty Rauda d other day sae sukayi mishi godiya da sallama,Baffa ya je mota ya d'au cheque book nasa ya yaga papern sannan ya cika ya bama likitan,kyautar kud'i yyi masa na N500,000.Likitan yyi godiya sosae sannan sukayi sallama suka tafi... 08102992472 for comments,Join my facebuk group @ Hama G Muh'd NOVELS and my page @ Hamerhgee.mywapblog.com 漏Hama G Muh'd馃尫 [10:26am, 12/2/2016] Eesha Bebe: [2:02pm, 11/20/2016] Hamagee馃尫: 馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯 *KOMAI RINTSI PART 3*馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯 *Dedicated to Mom Sudaes*馃槝 庐EXCELLENT WRITERS馃摑 *_Written by 鉁嶐煆� Hamerh gee Muh'd馃尫_* Page 1鈨�0鈨�7鈨� A hanya bbu wanda yace ma wani ci kanka,kowa da irin tunanin da yake,Momy kuwa banda tausayin y'arta bbu abunda take,tana tunano abubuwanda suka tayita faruwa da ita a rayuwa amma koba komai tasan cewa *mahaqurci mawadaci* neh kuma *KOMAI RINTSI* zai wuce,da wannan tunanin har suka iso gidan Anty Rauda.. Suna isowa me gadi ya bud'e gate d'in Baffa ya shiga dasu.Fadwa na kwance a d'akin Anty Rauda ta jiyo sallama a palour,da saurinta ta fito dan ganin masu yin sallamar dan daga ji kasan mutane da yawa neh.Tana fitowa tajaa ta tsaya tareda fad'uwar gaba dan ganin Momynta da H.kaka da tayi,tana tunanin tau kuma dame Ha.kaka tazo,Momy ceh taje inda Fadwa take tsaye ta rungumota cikeda so da qauna irinta uwa,Fadwa da jikin ta ke karkarwa ganin Momyn na nufanta sae taji mamaki,a ranta take ce Alhmdllh dan ta tabbatar su Momy sun fahinci gaskiyar lamarin yanxu,Momy tace "Allah yyi miki sakayya kan duk wanda yyi miki wannan abu",Kowa yace Ameen,Fadwa dae bata iya cewa komai ba,bayan Momy ta saketa daga rungumar da tayi mata sae ta gaishe su duka suka ansa mata cikin fara'a,taji dd'in hakan sosae dan haka ta d'an saki jikinta,Baffa neh yace "to saemu zauna muyi magana" kowa ya nemi gu ya zauna yana sauraren abunda Baffa zaice..Bayan y'an secs saeya fara magana "Allah shine abun godiya wanda shiya nuna mana wannan rana ta farin ciki,rana wacce bazamu tab'a mantawa da ita ba har iya rayuwarmu,ranar da muka ji abunda vamu tab'a ji ko gani ba"ya d'anyi shiru kafinnan ya cigaba... "Lallae an tafka ba daedae ba,amma biizinillah komai yazo qarshe,kuma ina me baki haquri Fadwa da yadda kika sha wahala a rayuwarki,baki san dad'in taba ko kadan amma still kina kanyin haquri,kina jurewa,kisa ma ranki haqurinda kikeyi baa banza zae tashi ba,fo sure akwae abunda Allah yake tanadar miki,daga qarshe nake cewa Allah yyi miki albarka",Fadwa da kanta ke sunkuye tace "ameen Baba", Baffa ya juyo yana kallon Haj.kaka yace "Haj kunce kun tab'a kallon desame pills d'inda likita ya nuna mana kou?",Haj tace "qwarae kuwa mun ganshi",Baffa yace "wasu pills kika tab'a sha a gida kafin kiyi rashin lfya Fadwa?",Fadwa tace "na jima ban sha wasu pills ba inba lokacinda nayita ciwon kai dinnan ba,shima kuma pracetamol Momy taban nasha",Baffa ya gyad'a kai yace.. 漏 Hama G Muh'd [2:02pm, 11/20/2016] Hamagee馃尫: 馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯 *KOMAI RINTSI PART 3*馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯 *Dedicated to Mom Sudaes*馃槝 庐EXCELLENT WRITERS 馃摑 *_Written by鉁嶐煆� Hamerh gee Muh'd馃尫_* Page 1鈨�0鈨�8鈨� "To ya tabbata cewa pills d'in na Ummi neh kamar yadda kuka ceh! To me takeyi dasu?waya bata?meye dalilin batan? Lallae dole ta ansa way'annan tambayoyin",Momy tace "tunanin da nakeyi kenan wllhi",Baffa yace "abunda za'ayi a kirata ko a waya tunda tasan gidannan ranan tazo ae kkace me aikin Amina ceh",ya qarasa maganar yana kallon Anty Rauda,ita ko tace"hakane tasan giddan,amma ba kiranta za'ayi ba zata fuskanci wani abun dan haka mu d'unguma zuwa gidan kwae",,Haj tace "lallae Rauda tayi gaskiya zata iya guduwa ma",Momy tace "gskya neh,gara muje kwae",Baffa "tou shikenan ku tashi muje",dukansu suka tashi suka fita,daman da himar a jikin Fadwa dan haka fita kwae tayi itama,Anty Rauda ta dau keyn motarta,Momy da haj neh suka shiga sae Baffa kuma ya d'au Fadwa,a haka suka tafi馃殫馃殫 Suna isowa suka shiga ciki batareda b'ata lokaci ba Momy ta nufa d'akin Ummi cikeda tsanarta a ranta tace "kizo"batareda jiran wani abu ba ta juya ta fice,palour ta dawo ta zauna..Gaban Ummi neh yace rass da sauri ta d'au wayarta ta kira Ummah,saeda ya kusa yankewa ta d'aga "meye kuma?? ",Ummi tace "haj na shiga uku inaganin kaman asirinmu ya tonu,dan yanxunnan suka dawo daga shigowa kuma momy tazo tayi kirana,kuma daga ganin yanayinta bbu lfya gaskya",Umma tace "kinji ki da shegen tsoro,ta yaya zasu gano,qila dae baqin cikin abunda y'arta tayi neh take damunta,ki tashi yanxu kije",Ummi tace "tou shikenan hajiya,barinje Allah yasa ba abinda nake tunani bane",Umma tace "bama shi bane",Ummi tayi hanging tareda ajiye wayar tasa himar ta fito,palour ta nufa..Ji tayi qirjin ta na dukan 9 9 saboda yadda tagansu a palourn,batayi zaton dukansu zata ganiba,gashi harda Fadwa agun,'tashin hankali' ta fad'a a zuciyarta,da qyar ta iya shiga paloun... 漏Hama G Muh'd [2:02pm, 11/20/2016] Hamagee馃尫: 馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯 *KOMAI RINTSI PART 3*馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯 *Dedicated to Mom Sudaes*馃槝 庐EXCELLENT WRITERS 馃摑 *_Written by鉁嶐煆� Hamerh gee Muh'd馃尫_* Page1鈨�0鈨�9鈨� Ta qarasawa ta durqusa agun ta gaidasu Baffa,"lfya kwae yace",sae ya kauda kai,bayan kaman 2mins bbu wanda yace uffan sae Baffa yace "Ummiii,inaso nai miki wasu tambayoyi wanda nake so ki ban ansar su cikin gaggawa kada ki b'ata mana lokaci",Ummi tace "tou",saeya cigaba "kin tuna ranar da Amina ta tsinci wani magani harta kaiwa Haj,hajiya tace banata bane ke kuma kka ceh naki neh,kin tuno??"Ummi ta fara wulli wulli da ido (kamar an kama b'arawon sarki馃槀).Ta fara inda inda kenan Baffa ya dakatar da ita,"kinga,we have alot to cover saboda haka muna jinki,nasan kin tuno ranar so ina son ki fad'a mana maganin meye neh?aina kka samu?kuma me kkeyi dashi? Idan kuma kka tsaya b'ata mana lokaci police station zamu kaiki inyaso ki musu bayanin",,nan cikin Ummi yyi qara qululululu zabagen tsoro taji an ambaci police,Allah ya saka mata tsoron police da soja dama,Anty Rauda ceh tace "ku d'an dakaceni plss,barin duba wani evidence ko zaisa tamana bayani da wuri dan nasan bata san mun san komai ba",nan Anty Rauda ta miqe,idon kowa na kanta ana jira aga me zatayi,nima nan da kuke gani ban san me take shirinyi yi ba馃檮.. Kujerar da Momy keh zaune ta nufa tace mata "haj.Amina d'an tashi na d'au abu",cikeda mamaki Momy ta miqe ta bata guri,wani waya naga ta ciro y'ar qarama a matsin kujerar,saeta je hanyar d'akin Ummi ta ciro wata wayar a jikin irin abun kama labulen nan,daga nan ta nufi kitchen ta d'auko wata wayar saeta dawo ta nuna musu tace "kunga wannan wayoyin?",sukace "eh"baki a sake,har Fadwa ma mamakin Anty Rauda takeyi,tace "tou d'azu da muka zo na sanya su kuma duk wani move da kkayi yana nan a cikin wayoyin nan",ta fad'a tana kallon Ummi,cikin rud'ewa Ummi tace "wllhi ba laifina bane zan fad'a muku",Anty Rauda tace "shikenan fad'a muna ji"nan Ummi ta zayyano musu duk abubuwanda suka faru bata bar komai ba,cikin kuka tace "dan Allah Fadwa ki yafe mun wllhi sharrin shaid'an neh kuma na d'aukeki kamar qanwata",a zabure Momy ta tashi tayo kanta da duka,da qyar aka qwaci Ummi a hannun Momy,Momy sae haqi take tace "waeni Aliya saeta gamun bayan y'a neh data ji dd'i,to wllhi bazae yiwu ba zan gwada mata bata isa ba".... 漏Hama G Muh'd [2:02pm, 11/20/2016] Hamagee馃尫: 馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯 *KOMAI RINTSI PART 3*馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯 *Dedicated to Mom Sudaes*馃槝 庐EXCELLENT WRITERS 馃摑 *_Written by鉁嶐煆� Hamerh gee Muh'd馃尫_* Page1鈨�1鈨�0鈨� Haj ceh tace "aa,Amina ban sanki da haka ba,nasanki da haquri da barin komai ga Allah,kinga halayenki Allah yyi wa Fadwa duk wanda ya sanki ya san halinki to tabbas yasan halinki y'arki tayo bbu banbanci,to kodan wannan ma kinga ya kamata ki zamo me gode wa Allah,Ina son ki bar komai wa Allah ki zamo me haquri akan wannan abun dukda nasan baa kyauta miki ba amma nasan zaki haqura saboda kina jin magana ta",haka tayi ta kwantar mata da hankali harta haqura,Baffa yace "Rauda ya akayi kka gano abunda wannan yarinyar takeyi har kka sa wannan spy cameran?",Anty Rauda ta koro mishi dukanin abubuwan da ta sani,kama daga ranar data fara ganin Ummi Ummah har zuwa ranar data ga Ummi face to face,jikin kowa yyi sanyi dan haka kowa yyi shiru kwae sae Ummi daketa kukan munafurci.. Bayan d'an wani lokaci sae Baffa yace "lallae Aliya ta cika mara imani,rashin imaninta ma har ya wuce ayi misali,yanxu gidan zamu duk ku tashi muje",sukace to sannan suka tashi harda Ummi suka tafi,motar Baffa ta shiga.. 鈽呪槄鈽呪槄鈽呪槄鈽呪槄鈽呪槄鈽呪槄鈽呪槄 Ummah na zaune a palour itada Jaleel da Tasleem,d'azu Tasleem d'in tazo,suna cikin tad'i sae sukaji sallamar su Baffa,miqewa dukansu sukayi dan ganin su Baffa harda Haj Maman Momy,hankalin Ummah be dad'a tashi ba saeda taga Fadwa da Ummi,tace "sannunku da zuwa",shiru bbu wanda ya ansa mata,abun ya d'aurewa Jaleel da Tasleem kai,da qyar suka iya gaida su Baffa,suka ansa musu sae Ummah tace "ga gun zama",Baffa yace da ita "ba zama ya kawo mu ba",qirjin Ummah yace duuummmm,kamar an wurgo Amina(me aikin Ummah) saegata a palourn,itama turus tayi ganin yadda kowa yyi carko carko... 08102992472 for comments,u can join my facebuk group @ Hama G Muh'd NOVELS and my page @ Hamerhgee.mywapblog.com 漏 Hama G Muh'd馃尫 [10:05pm, 12/5/2016] Hamagee馃尫: 馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯 *KOMAI RINTSI PART 3*馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯 *Dedicated to Mom Sudaes*馃槝 庐EXCELLENT WRITERS 馃摑 *_Written by鉁嶐煆� Hamerh gee Muh'd馃尫_* Page 1鈨�1鈨�1鈨� Baffa neh ya d'ago kai sukayi ido hud'u da ita,ya juya ya kalli Ummi yace "wannan kuma wacece,"Ummi tace "itace qawar tawa Amina wacce ta had'ani da hajiya",nan ta soma zayyano musu yadda Amina ta had'asu kamar haka:"wata rana,Hajiya (momyn Fadwa kenan) ta aikeni kasuwa,acan muka had'u da Amina,dama mun san juna tuntuni garinmu d'aya da ita,bayan mun gaisa nake cemata yaushe tazo garinnan?tace mun takai wata yanxun,sae nace aiki taxo yineh,tace mun eh. Haka dae mukayita hira ta rakani na siya abunda nakeson siya itama na rakata,bayan mun gama siyayyar sae take cemun dan Allah muje inga gidan da take aiki itama zatazo inda nake saboda mu ringa ziyartar juna,da harna qi saedaga baya na amince muka je gidan,to ganina na farko kenan da hajiya (Umman Jaleel)naga ashema nasanta dan mun tab'a zuwa gidan nan da Hajiya (Momyn Fadwa),bayan tafiyata da daddare Amina ta kira wayata daman mun karb'a num juna,anan ne take fad'a mun yadda sukayi da hajiya wae akan akwae aikin da zata sani amma inbari gobe zamuyi waya,nace mata ba komai zuciyata ba tunanin komai nayi baccina,washegari data kirani neh take zayyana mun komai,nace mata gaskya bazan iya ba,tayita lallab'ani harna amince saboda son zuciya irinnawa dan cemun tayi zatana ban kud'i kuma komai nake so zata mun,kud'in da take bani dashi ake mun siyayyar kayan aurena a qauyenmu,dan idan ta bani saein aika gida",,nan ta gama zayyano musu komai da komai,Baffa yace "ki maimaita duk abubuwanda kka fad'a mana d'azu",bbu musu ta zayyano komai bbu ragi,Baffa ya qarb'i spy cameran hannun Anty Rauda ya d'auko system d'inshi a mota ya jona yasa musu,tass suka gama kallon Ummi da irin maganganun da sukayi tayi da Ummah duk sunji,bayan nan Baffa yace "meyasa kkayi haka?",ma Umma ya fad'a,Ummah da zufa yyi mata wanka bata iya cewa komai ba sae zare ido take,Jaleel neh yace "haba Ummah,meyasa kkayi haka,gskya baki kyauta ba dama nasan u r up to something danaji irin maganganun da kkayi tayi ranan,wllhi kin cuce mu dama tun frko kece silar raba mu da y'ar uwarmu yanxu kuma kke nemn rabata duniyar gabaki d'aya kwae sabida kishi da baida amfani,wllhi inda kina kishin mahaifinmu da baki yi mana haka",yana kaiwa nan Tasleem dake kuka tace "gskya Jaleel ya fad'a,Ummah baki mana adalci ba yanxu me kka qaru dashi?",tana kaiwa nan ta cigaba da kuka,Baffa yace "ya isa,Alhmdllh da kuka gano da kanku cewa abunda mahaifiyarku keyi be dace ba kuma kukayi regreting abubuwan da kukayi,keh kuma Aliya duniyace ta isheki riga harda wando"ya fad'a yana nuna Ummah... 漏Hama G Muh'd [10:10pm, 12/5/2016] Hamagee馃尫: 馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯 *KOMAI RINTSI PART 3*馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯 *Dedicated to Mom Sudaes*馃槝 庐EXCELLENT WRITERS 馃摑 *_Written by鉁嶐煆� Hamerh gee Muh'd馃尫_* Page 1鈨�1鈨�2鈨� Yaja hannun Fadwa ya fice,Anty Rauda ta kalleta tace "mara mutunci"sannan tayi waje,Haj ta bita,Momy kuma taja tsaki tayi waje,Jaleel da Tasleema duk duka bar gurin,Ummah kuwa tayi nadama kwarae saedae bata san ta inda zata fara bada haquri ba,tayi niyyar sae kowa ya huce kan ta basu haquri.. Gidan Anty Rauda suka nufa,bayan sun gama maganganun su sae akace Fadwa ta had'a kayanta su tafi gobe kuma Anty Rauda da baffa zasu koma Abuja,bayan ta had'a kayan ta fito sukayi sallama da Anty Rauda sannan suka tafi gida.A gate Momy ta sauqa dan ganin Ummi da tayi tace "ina zaki,wllh zama dake ya qare butulu kwae ki jira anan zan kawo miki kayanki amma bazaki shiga mana gida ba",Momy ta dawo cikin motar ranta a b'ace ta shiga dasu,Haj dae haquri kwae take bata,bayan sun shiga gidan Momy ta kwashe duk kayan da tasan na Ummi neh tasa mata cikin jakar da tazo dashi ta fitar mata waje ta dawo,bayan laasar Momy ta d'an samu nutsuwa,ta kira Momin Saeema inda ta sanarda ita duk abubuwanda suka faru,salati da sallallami tayi ta yi tareda fad'in Alhmdllh,Momy tace mata insha Allahu zasu zo da Fadwa gobe dan yau tana so su d'an huta,Momin Saeema tace "ba komai,ae nice ma ya kamata inzo dandae hidimar bikinnan neh kwae",Momy tace "agaida mun amarya da babansu",Momi tace zasu ji sae tayi hanging.Ranan su fadwa sunyi baccin farin ciki,gata ga Momynta bata san sanda bacci yyi gaba da ita ba.. Bayan sun gama waya sae Momi take fad'a ma saeema abunda ya faru dan lokacin suna tare,Saeema tace "Alhmdllh,dama wllhi ni nasan Fadwa bazatayi hakan ba,sukuma way'anda sukayi Allah ya shiryesu ya cigaba da kare Fadwa",Momi tace "ameen"..Da daddare Aliyu na d'akin Abbansu yyi kiransa suna cikin magana Momi ta shigo da sallamar ta,dukansu suka ansa saeta shigo ta zauna,Abba ya dubeta yace gara ma da kka shigo ina mishi maganar aure neh yanxu haka,ace mutum kamar Aliyu har yanxu besa lahadin yin aure ba,it's unfortunate gskya,Momi tace "hmmm,yanxu maganar dana zo maka ma ta Fadwa ceh,kaga Allah cikin ikonsa ya bayyana gskiya",daga Abba har Aliyu duk sun zama confused.... 漏 Hama G Muh'd [10:10pm, 12/5/2016] Hamagee馃尫: 馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯 *KOMAI RINTSI PART 3*馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯 *Dedicated to Mom Sudaes*馃槝 庐EXCELLENT WRITERS 馃摑 *_Written by鉁嶐煆� Hamerh gee Muh'd馃尫_* Page 1鈨�1鈨�3鈨� Around 8:00pm Anty Rauda da Baffa na zaune a palour sae Anty Rauda take cewa "mun manta bamu je asibitin can ba,wanda farkon abun muka je da daddare har aka bamu desame pills da likita ya nuna mana d'azu",Baffa yace "kinga na mance ban fad'a miki ba,d'azu naje na samu likitan yace mun sashi akayi,da kanma qin fad'a yyi saeda na sako police aciki tukun,amma saena a barshi tunda ya fad'i gskiya ni dama so nake na tabbatar,itace ta sashi",Anty Rauda tace "Allah ya shiryar da ita gskya dama biri yyi kama da mutum lokacin da take sha maganin nan ciwon qaruwa yake kullum",Baffa yace "ameen,nima na lura da hakan"bayan sun gama hiransu sae suka koma d'aki sukayi bacci dan gobe zasuyi tfya.. Abba neh ya gyara zama sannan yace "kaman ya an gano gskya?",Momi tace "iyi munafurci neh wllhi,ba wani cikin da Fadwa takeda shi komai shiryawa akayi",nan ta koro musu dukkan yadda Momy ta fad'a mata,d'akin yyi tsit kamar bbu kowa a ciki,kowa da irin tunanin da yakeyi... 08102992472 for comments,u can join my facebuk group @ Hama G Muh'd NOVELS and my page @ Hamerhgee.mywapblog.com 漏Hama G Muh'd [10:10pm, 12/5/2016] Hamagee馃尫: 馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯 *KOMAI RINTSI PART 3*馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯 *Dedicated to Mom Sudaes*馃槝 庐EXCELLENT WRITERS 馃摑 *_Written by鉁嶐煆� Hamerh gee Muh'd馃尫_* Page 1鈨�1鈨�4鈨� A take Aliyu ya soma recallng abubuwan da suka faru,tareda yin nadamar irin judging na Fadwa da yyi na cewa ya fasa aurenta,da irin text daya mata sending d other day,"my goodness"ya fad'a tareda saurin tare hawayen da suke shirin zubo masa,yyi nadama qwarae da gske.Abba neh ya kalle shi yace "kaga abunda ka janyo ma kanka ko? Da kayi haquri da hakan be faeu ba,shikenan kayi rashin Fadwa gata yarinya nitsatsita y'ar gidan mutunci,muma kasa mun b'ata wa kanmu suna,tunda har anyi baikon ku kazo kace ka fasa saboda kwae jarabawar da Allah yyi mata",yana kaiwa nan yyi shiru Aliyu yace "nayi dana sanin abunda nayi Abba,amma wllhi har gobe inason Fadwa kuma cewa da nayi na fasa bawae danna daena sonta bane hasalima bazan iya auren wata d'iya ba idan ba ita ba,nayi hakan dan kare muku mutunci a ganina me irin wannan halin ba abun a had'a zuri'a da ita bane,amma na gane kuskurena na saurin yankewa mutum hukunci banyi daedae ba gskya,amma yanxu nayi regretng Abba dan Allah Momi ku taemaken a bama Fadwa haquri nasan ayanxu bazata saurareni ba kuma nasan tana jin maganarki kuma zata amince idan kka mata magana,dan Allah Momi",Momi tace a fusace "ni? Karma ka fara had'ani da Allah,da lokacinda nace kayi haquri kada kace ka fasa ka ji maganata? Baka ji ba,sae yanxu da abu ya kwab'e maka,to wllhi karka yadda kayi involving d'ina tunda da d'inma bakayi ba,kuma bazan soka inqi Fadwa ba dan itama mazaunin y'a takemun kamar Saeema ta,kai kodan qanwarka beci ace ka ragarma ta ba?",a fusace ta miqe ta bar d'akin,Abba yace "Allah ya kyauta,zaka iya tafiya",Aliyu yace "Abba pls help me talk to dem" cikin kuka (ikon God wae Aliyu da kuka lol馃槢).Abba yace "as ur mother said,don't involve any of us,kaje idan kun sasanta maganar aure ni bazan hana ba amma nima bazan bi bayan a tauyema ta hakki ba saboda haka tashi ka ban guu",Aliyu ya tashi duk ya zamo salihi abun tausayi,ya bar d'akin ya nufa d'akinshi,yana shiga ya fad'a kan kujera ya maida kanshi sama hawaye na bin kuncin shi kamar ba namiji ba,a ranshi kuwa bbu abunda yakeyi sae tunanin Fadwar shi... 漏 Hama G Muh'd [10:13pm, 12/5/2016] Hamagee馃尫: 馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯 *KOMAI RINTSI PART 3*馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯 *Dedicated to Mom Sudaes*馃槝 庐EXCELLENT WRITERS *_Written by鉁嶐煆� Hamerh gee Muh'd馃尫_* Page 1鈨�1鈨�5鈨� Yayi more than an hour a haka,kafin bacci ya d'auke shi a wajen,a cikin baccin ma banda mafarkinta bbu abunda yake. Washegari da asuba ya tashi ya je yyi alwala ya tafi sallahn asuba,koda ya dawo be sake fita ba saeda hantsi around 10:00am nanma hayaniyar y'an biki neh ya fidda shi dan yau sae da yamma yake zuwa asibiti.. Yau se around 11:00am Fadwa ta tashi dan ta jima rabonta data samu yin bacci irin na jiya,kuma tana period balle ta tashi yin sallah,ta miqe ta shiga toilet tayi brush sannan ta fito,a palour ta samu Momy dan haka da gaisheta Momy ta ansa da fara'a,breakfast d'in gabanta ta nuna mata sannan tace "kiyi breakfast",Fadwa tace "tou amma barinje in gaida Haj.kaka",Momy tace "yauwa jeki dawo to"cikin murmushi.Bayan fadwa ta dawo tayi breakfast sannan sukayi shirin zuwa gidan su Saeema dan yaune yini,da daddare kuma dinner sae a kai amarya gidanta anan yolan sae daga baya zasu je Lagos d'in,amma anan Yolan zasu zauna saboda karatunta shikuma ya nemi transfer dama.. Tun da sassafe anty Rauda da Baffa suka kama hanyan Abuja,so around 12:15pm ta kira Momy take fad'a mata sun isa,Momy tayi musu barka tareda qara mata godiya dan yanxu mutuncin ta a idon Momy ya qaru,Anty Rauda tace bbu komai daga bisani sukayi sallama tayi hanging. Bayan sun gama shirin su suka d'au mota harda Haj suka tafi,Fadwa ceh ke driving nasu,tayi matuqar yin kyau,purple atampa tasa me ratsin pink,sae gyalenta da jaka pink,takalmi kuma black toms tasaka,tayi kyau sosae sae qamshin dake tashi.Momy kuma shigan lipaya tayi,irin lipaya less me tsadan nanneh tasa ta nannad'a zanin tayi gyale da sauran bakin,kayan Army-green ne sae d'an gold colour a jiki,jakanta da takalmi duk gold colour neh,saeta sa y'an kunne da sarkar gold da abin hannunshi da zobuna biyu,set dinshi dae tasa,duk wanda yaga Momy yasan yaga Haj gashi tayi masifan yin kyau abunka da farar mace dan Fadwa ma kyanta ta d'ebo.Haj kaka ma tayi kyau,wata super holland tasa purple sae dan brown da orange a jiki,yyi mugun kyau,ta d'au brown jaka da takalmi,they're looking 馃槝.... 漏Hama G Muh'd [10:13pm, 12/5/2016] Hamagee馃尫: 馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯 *KOMAI RINTSI PART 3*馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯 *Dedicated to Mom Sudaes*馃槝 庐EXCELLENT WRITERS 馃摑 *_Written by鉁嶐煆� Hamerh gee Muh'd馃尫_* Page 1鈨�1鈨�6鈨� Suna isowa me gadi ya bud'e gate suka shiga,bayan tayi parking sae suka fito daga motar suka nufa cikin gidan,tun isowarsu Fadwa take jin fad'uwar gaba,ta rasa dalili itadae kwae daurewa takeyi kar Momy ta fahimci wani abun,can ta hango motar Aliyu a parking space.. Koda Aliyu ya fita ya rasa inda zaesa kanshi,besan inda zae je yaji dd'i ba dan haka ya yanke shawarar dawowa gida,yana dawowa kuwa yyi side d'insa Allah yaso shi kuwa mutanen palourn basuda wani yawa,dan haka kwae ya gaedasu ya wuce..Bayan kamar 35mins da dawowarshi ya yanke shawarar sake fita,zaeje gidansu Fadwa ya gwada roqanta dukda yasan zaiyi wuya ta saurare shi amma hakan zaeje.Ya miqe ya shirya cikin wata shadda purple colour,rigar half jampa ce,komai daedae shi yyi mugun kyau,ya d'aura purple hula colourn aikin jikin jampar wato dark purple dan shaddar light purple ceh,wani irin turarenshi dake narkar da zuciyar masoyi ya feshe dashi,yyi matuqar yin kyau ya dauko agogonshi silver ya maqala yasa takalmi half cover purple dark,saeya d'au wayanshi da power bank tareda keyn motar shi ya fito. Fadwa ceh a gaba su Momy suna biyeda ita dan haka ita ta bud'e musu qofar shiga,tasa hannu ta tura qofar shikuma Aliyu yana sauri yaja qofar kwae saeta fad'i a jikin shi accidently,wani shock sukaji a jikin su dukansu,ga wani qanshinda ke rikita dukkanin su da suke shaqa daga jikinsu da sauri Fadwa ta dago ganin su Momy sun iso wajen.Aliyu neh yyi murmushin dole tareda fad'in "ohh sorry,are u okay",bata ko sake kallonshi ba balle ta ansa kwae ta wuce abunta ta barshi a wajen. Ya gaidasu Momy suka ansa cikin fara'a dan sukan bbu komai zuciyarsu,har yau Momy bata ji ta tsani Aliyu wae dan abunda yyi ba,ya basu guri suka wuce,fitan da Aliyu beyi ba kenan.. 漏Hama G Muh'd [10:14pm, 12/5/2016] Hamagee馃尫: 馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯 *KOMAI RINTSI PART 3*馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯 *Dedicated to Mom Sudaes*馃槝 庐EXCELLENT WRITERS 馃摑 *_Written by鉁嶐煆� Hamerh gee Muh'd馃尫_* Page 1鈨�1鈨�7鈨� Saeema da Fadwa sunyi murnan ganin juna sosae,bayan Fadwa ta shiga ta gaida Momin Saeema saeta dawo suka cigaba da hiransu da Saeeman,su Momy kuma bayan sun shigo d'akin Momin Saeema suka nufa,inda suka gaggaisa aka cigaba da hidimar biki.. Aliyu kuwa d'aki ya koma ya kwanta,duniyar tayi masa muni,da haka har yyi bacci. Da daddare akayi shirin zuwa dinner,amarya da frnds nata sunyi kyau,shigan blue akayi yau kuma,Fadwa ma ta bala'in yin kyau abunta,ko'ina Saeema take itama tana gun,Ango suraj ma yasha kyau shida frnds nasa.Sake baki nayi dan ganin yadda wajen ya had'u yyi kyau,kowa yasha kyau,members na HAMA GEE NOVELS GROUP DA HOME OV HAUSA NOVELS sune kan gaba,naga duk members na EXCELLENT WRITERS TAREDA WISDOM OFFICIAL WRITERS,MIEMIE BEE NOVELS members ansha ado duk sunsha kyau馃槝can na hango FATY AFREEN NOVELS anata shan rawa.. _____________________________ Bayan an gama dinner kowa ya watse sae amarya da Ango da frnds nasu,sae wasu dangi da basu fi su 5 ba,su suka kai amarya da ango gidansu,su Saeema se kuka ake dama tun da safe ta soma kukan,a haka har suka iso gidan amarya... Bayan sun iso sae me gadi ya bud'e gate suka shigo,gida yyi kyau masha Allah,bayan sun raka amarya d'akinta dama tun kafin aje dinner Momi da Abba sun jima suna mata nasiha kafin aka fito da ita.Saeda suka sake mata nasihar kafin suka tafi,Momy,Hajiya da wasu qannen Momin Saeeman neh,Fadwa tace zata dawo gida da qawaye,dan haka Momy da Haj suka tafi suka barta.Bayan frnds na ango da amarya sunyi tasu nasihar da bada shawara sae abokan ango suka bada kud'in sallaman qawaye kamar yadda ake a aladar bahaushe,dukansu sukayi musu sallama tareda fatan alkhairi sannan suka watse,bayan ango ya raka abokansa sae ya dawo d'akin sukayi sallah sannan suka kwata dan dare yyi lokacin 08102992472 for comments,u can join my facebuk group @ Hama G Muh'd NOVELS and my page @ Hamerhgee.mywapblog.com 漏Hama G Muh'd [10:14pm, 12/5/2016] Hamagee馃尫: 馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯 *KOMAI RINTSI PART 3*馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯 *Dedicated to Mom Sudaes*馃槝 庐EXCELLENT WRITERS 馃摑 *_Written by鉁嶐煆� Hamerh gee Muh'd馃尫_* Page 1鈨�1鈨�8鈨� A motar da Fadwa ta shiga tace ma drivern gidansu zae maida,saeta fad'a mishi sunan anguwar tareda yi mai kwatancen gidan,hakan akayi,ya kaita har gida da har zae shigada ita ciki saeta ceh mai ba sae ya shiga da ita ba,ta mishi godiya tareda yima mutanen cikin motar sallama,ta fito ta nufa gate,tana isa tayi knocking me gadi ya bud'e mata ta shiga,drivern kuwa tuni yaja motar yyi gaba.Tana shiga ta samu Momy da haj a main palour suna jiran shigowan ta,tayi sallama suka ansa sannan ta shiga,tace "sannunku",suka ansa hajiya tace mata "an dawo lfya",Fadwa tace "lfya klou",ta zauna suka d'an tab'a hira kafinnan kowa yaje ya kwanta.. Washegari tun da asuba su Anty Rauda suka d'au hanya bayan sunyi sallah,basu suka isa ba sae kusan azahar kasancewar Baffa be cika driving da sauri ba,bayan sun isa sukayi sallah sai Anty Rauda ta kira wayan Momy ta sanarda ita cewa sun iso har sunyi sallah suna hutawa,Momy tayi mata sannu tareda qara yi mata godiya,Anty Rauda tace "bbu komai ae Fadwa y'atace nima",anan ta koro mata yadda Baffa da likitan can sukayi,Momy tasha mamaki saedae bata wani damuba tunda komai ya zama daedae yanxu kam itadae kwae fatan ta shine Allah ya tsare na gaba,bayan sun gama hiransu sae sukayi sallama lokacin Fadwa na gefen Momy dan haka ta barb'i wayan ta gaida Anty Rauda,bayan sun gama maganganun sae Anty Rauda tayi hanging call d'in.. Wajen su Saeema kuwa sae to 8 Suraj ya tashi,ya shiga toilet yayo wanka tareda yin alwala,yana fitowa ya tashi Saeema,itama wankan tayo da alwala ta fito tayi sallah,bayan ta idar da sallahn saeta gaida Suraj d'in ya ansa cikeda nuna kulawa,can taji ringing na wayarta,ta d'aga taga number Mominta neh da sauri tayi picking,bayan sun gaisa sae Momin take cemata tun d'azu ta aiko musu da breakfast kuma d'an aikan yace qofan a kulle har yanxu basu tashi bane,Saeema tace bari taje ta bud'e,tayi ma Momi godiya sannan sukayi sallama Momi tay hanging.. 漏 Hama G Muh'd [10:14pm, 12/5/2016] Hamagee馃尫: 馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯 *KOMAI RINTSI PART 3*馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯 *Dedicated to Mom Sudaes*馃槝 庐 EXCELLENT WRITERS 馃摑 *_Written by鉁嶐煆� Hamerh gee Muh'd馃尫_* Page 1鈨�1鈨�9鈨� Suraj neh yace mata "ki huta zanje in qarb'o"tareda yi mata murmushi,itama murmushin tayi sannan ta koma ta kwanta,yaje ya qarb'o ya dawo ya ajiye kan dining table d'inda ke ta gefen palourn,ya koma kitchen ya d'auko cup da tea-spoon,sae plate,mug da spoon duka guda d'ai-d'ai sannan ya komo d'akin ya ce mata "we r ready to go miss,muje muyi breakfast",ta juyo ta kalleshi kafin tayi magana har yazo inda take ya d'auketa cak sanda suka isa toilet tukun ya direta,ya d'auko brush d'inta ya shafa mata toothpaste ya miqa mata,shima ya d'auko nashi ya matsa ya soma yin brush d'in,harya gama brush d'in Saeema na zaune a gefen bathe-basine,bayan ya gama ya ajiye brush d'in sannan yazo inda take zaune yace "ya dae?",cikin irin nata shagwab'ar tace "bazan iya yi ba,na gaji",haquri ya fara bata "am so sorry ni na janyo kika sha wahala,but I promise u hakan bazae sake faruwa ba kinji",ta d'an d'aga kai alamar eh,ya taya ta tashi ya karb'i brush d'in,da kanshi yyi mata kaman wata baby. Bayan sun gama ya d'auko cak saeda suka iso dining d'in tukunna yaja kujera ya d'aurata akai,sae wani lumshe ido take kamar me jin barci,ya had'a tea me kauri ya ajiye a gabanta saeya d'au plate da fork ya zuba fried potatoes da scrambled egg a kai,sannan ya d'au mug ya zuba papper soup na kaji a ciki duk ya ajiye a gabanta,wata kujera yaja a kusada ita ya zauna,a baki yyi ta bata harta qoshi sannan shima yaci,bayan sun gama ya kwashe kayan wajen yazo ya sake kaita d'aki,tattali iri*2 ta ganshi ranan.. Aliyu na kwance a d'aki yau beje ko'ina ba tun sallahn asuba,duk ya rame yyi baqi,ko abinci baya iya ci,wayashi ya d'auka ya gwada kiran Fadwa,ringing daya biyu ta d'aga,yyi sallama ta ansa sannan ya fara da gaisuwa,"ya kke",tace "u don't need to know",jikin Aliyu yyi mugun yin sanyi amma ya daure ya cigaba da magana "am so sorry Fadwa for all dat happened I really don't mean it,nayi hakan neh sab..." bata jira jin qarshen maganarshi ba ta katseshi da cewa "wait,I don't need ur damn explanation pls,ba abunda nake son ji daga gareka malam,dalilinda yasa na ansa kiranka ina so na maka iyaka dani neh,bazan qi qanwarka ba saboda ni nasan mutunci kuma nasan karamci sannan bana manta shi dan wani abu qalilan ya samu bawa,karka sake kirana ko mun text sannan ko a hanya ka ganni karka yarda ka nuna ka sanni,sannan lastly kar ka sake tunanin zan canza ra'ayina,ina kan bakata"d'in d'in ta kashe wayar ba tareda taji abunda zae ceh ba.. 漏Hama G Muh'd [10:16pm, 12/5/2016] Hamagee馃尫: 馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯 *KOMAI RINTSI PART 3*馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯 *Dedicated to Mom Sudaes*馃槝 庐 EXCELLENT WRITERS馃摑 *_Written by鉁嶐煆� Hamerh gee Muh'd馃尫_* Page 1鈨�2鈨�0鈨� Wani zufa neh ya keto ma Aliyu,ya rasa inda zaesa kanshi yaji dd'in rayuwa,dama Fadwa ceh kwae hope nashi to gashi ta watso mai qasa harda duwatsu a ido,hawaye neh ke bin qasan idonsa kasancewar a kwance yake,ya lumshe ido yana tuno yadda suke a daa da Fadwan shi,da yadda abu yazo ya kwab'e,a gaskya yasan Fadwa nason shi kuma shima yasan tana son shi,to amma meyasa yyi hakan,duk wannan a zuciyarshi yake fad'i.. Ya tashi yyi alwala yyi sallahr walha tareda yin wasu rako'i biyu,bayan yayi tahiya saeya karanto addu'ar ISTIHARA (neman zab'in Allah),ga addu'ar: (Allahumma innii astakhiruka biilmika,wa astaqdiruka biqudratika,wa as'alukamin fadhlikal sazheem fa'innaka taqdiru walaa aqdiru,wa ta'alamu walaa a'alamu,wa anta allamulkhuyubi, allahumma in kunta ta'alamu anna hazhaa amra..{Sae mutum ya ambaci buqatar shi sannan ya cigaba} khairullii fi dinii wa ma'ashii wa aqibati amrii faqdurhu lii wa yassirhu lii thumma bariqlii fiihi,wainkunta ta'alamu anna haazha amra sharrulii fidinii wama ashii wa aqibati amrii fasrifhu annii wasrifnii anhu waqdurliiyalkhaira haithu kana thumma raddhinibihi).. Bayan ya idar yyi addu'o'in shi ya shafa ya d'an jingina da jikin gadon d'akin,a haka bacci ya kwashe shi. Fadwa kuwa bayan tayi hanging up saeta ajiye wayar ya d'au remote dake gefenta ta kunna tv,inda ta kai channel na zee world ta samu ana maimaici na 'the vow',tana kallo neh kwae amma hankalinta baya gurin yana gun Aliyun ta,ya zamo dole tayi mishi haka saboda a ganinta baya sonta da gaskiya shiyasa yyi mata abunda yyi mata dan ita a tunaninta wanda kke so baka qinshi dan wani abu munmuna ya sameshi,saedae in daman son bana gskiya bane,bazata sake barin wata mu'amala ta sake shiga tsakaninta da Aliyu ba,a ranta take fad'in hakan a haka har tayi bacci itama.. Aliyu bbu abunda yake sae mafarkin Fadwa haka itama mafarkin nashi takeyi,kuma abunda zae baku mamaki shine mafarkin abu iri d'aya suke,na sun fahinci juna har sunyi aure,kuma basa ganin zasu iya rabuwa da juna,saeda aka kira sallahn azahar tukun Aliyu ya farka,aranshi yana sake ayyano irin mafarkin da yyi daga baya dae ya miqe ya shiga toilet yyo alwala ya tafi masallaci,bayan ya dawo yyi wanka sannan ya fita zuwa gidan wani frnd d'inshi.Fadwa kuwa ba ita ta tashi ba sae wajen 4 na yamma,tayi brush ta wanke fuska ta fito ta nemi abunda zata ci.. 漏Hama G Muh'd [10:18pm, 12/5/2016] Hamagee馃尫: 馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯 *KOMAI RINTSI PART 3*馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯 *Dedicated to Mom Sudaes*馃槝 庐 EXCELLENT WRITERS馃摑 *_Written by鉁嶐煆� Hamerh gee Muh'd馃尫_* Page1鈨�2鈨�1鈨� A can cikin d'aki na hango Umma na zaune a qasa,duk rikicin duniya sun mata yawa,gabaki d'aya ta sukurkunce,bata zuwa aiki yanxu sakamakon had'a bakinda tayi da wancan likitan,wurin aikin su d'aya dama,to tunda aka gano abunda sukayi sae aka sallemesu har likitan a aiki,kuma bazasu sake samun wani aikin ba saedae in wani abu zasu nema ba aikin asibiti ba saboda babban asibiti neh ta kamasu da mummunan laifi kuma tayi signng musu cewa zasu iya aikata kisa idan har suka cigaba da aikin da hukumar kiyaye lfya ta alumma dan haka they were permanently sacked. Bama abunda ya damu Umma ba kenan,babban damuwanta shine yadda yaranta kaf suka koma against her,dan koda aka fad'a ma Faruk ma abunda tayi bebi bayanta ba,bama ya Jaleel duk yafi jin haushinta danma uwa ceh bbu yadda suka iya saedae kwae suyi qoqarin ganarda ita gskiya.Ko zuwa gaida ta Jaleel bayayi,a cikinsu Faruk neh kwae ke d'an biye mata yanxu,dan haka ta d'au waya ta kirashi wae dan Allah yazo yyi ma qannenshi magana tasan zasu saurare shi,akan tayi nadamar abunda tayi kuma tayi alqawarin zama da kowa lfya,tayi ta mishi kuka,shikuma a gskiya bazae iya jure jin kukanta ba dan haka yyi mata alqawarin inya zo komai zae koma daedae amma saeya tabbatar da cewa ta gyara ta daena abunda takeyi,tayi ta mai rantse*2 kan cewa ta daina kuma har abada bazata sake yiwa kowa hakan ba,qarshe dae yanxu sun gama magana akan zaezo ranan sunday,yau kenan.. Around 2 na rana Faruk ya iso,yanda ya had'a kan y'an uwan yyi musu magana ta fahimta,ya ganarda su irin yadda uwar tayi nadamar abunda tayi tareda alqawarin bazata sake yin hakan ba,daga qarshe dae suka amince akan zasu je harda ita dan roqon gafarar abunda ta aikata wajen Momy da y'ar uwarsu sannan Baffa kuma zasuyi fixing ranarda zasu je Abuja su sameshi su tayata roqon gafara a wajenshi sannan ita kuma tayi qoqarin zama da kowannensu lfya.. 漏 Hama G Muh'd [10:18pm, 12/5/2016] Hamagee馃尫: 馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯 *KOMAI RINTSI PART 3*馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯 *Dedicated to Mom Sudaes*馃槝 庐 EXCELLENT WRITERS馃摑 *_Written by鉁嶐煆� Hamerh gee Muh'd馃尫_* Page 1鈨�2鈨�2鈨� Washegari da sassafe suka shirya,Umma,Jaleel da Faruk suka neh suka je,Alahmdllh Baffa be nuna wani abunba,yace bbu komai ya wuce shidae kwae fatansa makamancin hakan ma karya sake faruwa,Umma tai mishi alqawarin insha Allah bazata sake ba,nan yyi ta jan hankalinta harda yaran kan su riqe amanar junansu kuma Aisha (Fadwa) y'aruwar suceh suyi qoqari su ringa nuna adalci a tsakanin su,suka mishi alqawari daga yanxu komai ya wuce zasu zauna da junansu lfya cikin amana da kwanciyar hnkali.Daga qarshe sukayi sallama suka tafi,ba Baffa har Anty Rauda taji dd'in al'amarin.. Saeda yamma liss suka iso,Faruk neh yyi transfering kud'i a account na Umma dukda da fad'a mai tanada komai na buqatunta kud'inma tanada shi enough,yace bbu komai 500,000 neh kwae,tayi mai godiya yace ba komai,ranan dai Umma ta d'an samu yin bacci me dad'i saedae tana tunanin yadda zata tunkari Momy da kalmar haquri dan tasan harga Allah ta cutarda ita bbu adadi,amma dae tasa ma ranta insha Allah baza tai qasa a gwiwa ba zata je goben.. Bayan tafiyarsu Ummah Anty Rauda ta kira Momy ta sanarda ita yadda akayi kaff sannan ta qara da cemata dan Allah tayi haquri ta yafe mata badon halinta ba dan tace gobe zasu zo gidan su Momyn,Momy ta fahimci Anty Rauda kuma tasan baza ta sata yin abunda zae cuceta ba dan haka ta amince da batun Anty Raudan,sukayi sallama,Momy ta sanarda Fadwa da Haj abunda ake ciki hajiya tace ba komai Allah ya qara shiryar damu baki d'aya,sukace ameen... Washegari around 8am suka nufa gidan su Momy kowannen su da irin tunanin da yake,suna isowa Faruk yyi horn me gadi ya bud'e gate suka shigo,parking yyi sannan suka fito suka nufi cikin gidan,da sallama suka shiga,Ummah ceh a gaba su kuma suna biyeda ita.Bbu kowa a palourn lokacin so sae sukayi sallamah,Fadwa ceh ta ansa tareda fitowa,batayi mamakin ganinsu ba saboda tasan da zuwansu daman,ta gaida su cikeda girmamawa suka ansa jiki da sanyi musanman ma Ummah,Fadwa tace "barin kira Momyn" Ummah tace "yauwa Fadwa",Fadwa ta juya zuwa kiran Momynta,koda ta sanarda Momy saeta ceh tace musu tana zuwa sannan taje ta fad'a ma Haj cewar sunzo,Fadwa taje ta fad'i aikan Momy sannan taje ta sanarda Haj saeta fito taje ta d'auko musu drinks da cups ta kai musu,Faruk neh yace "sannunki",ta ansa da "yauwa"tareda jin dd'in ganin y'an uwanta.. 漏Hama G Muh'd [10:21pm, 12/5/2016] Hamagee馃尫: 馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯 *KOMAI RINTSI PART 3*馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯 *Dedicated to Mom Sudaes*馃槝 庐 EXCELLENT WRITERS馃摑 *_Written by鉁嶐煆� Hamerh gee Muh'd馃尫_* Page1鈨�2鈨�3鈨� Fadwa ta juya zata tafi kenan saega Haj ta fito,ta qaraso tazo ta zauna dukkansu suka gaidata ta ansa da fara'arta,Fadwa na shiga Momy ma ta fito tazo ta zauna suka gaisa,bayannan suka zayyana musu duka dalilinsu na zuwa,ga mamakinsu haj da Momy suka nuna musu komai ya wuce,anan suka fahinci junan su,sallama suka ji sae suka ansa dukansu suka maida kallonsu ga qofa dan ganin waye,Tasleem ceh ta shigo dama Ummah tace ta samesu a gidan,ta qaraso tazo ta gaida su Momy cikin girmamawa suma suka ansa cikin kulawa,taji dd'in ganinsu haka sosae,ta tambaya "ina Fadwa",Momy tace "wato itace damuwarki kou me y'aruwa"cikin zolaya,sae dukansu sukayi dariya Momy tace ki shiga tana ciki,idan kun gama saeku zo tare ko,Tasleem tace "tou",ta tashi ta shiga da babynta me kama da ita,ta samu Fadwa a palourn Momy,da sauri Fadwa ta tashi ta rungumo y'aruwarta a ranta tana jin dd'i sosae,sunyi murna dukansu Fadwa ta qarb'i babyn Tasleem tana mata wasa,Tasleem tace "Momy tace muje dukanmu fa",Fadwa tace "to muje",suka tashi suka nufi palourn,Tasleem na gaba Fadwa na biyeda ita riqe da baby.. Suka qaraso tareda neman guri suka zauna,nan su momy suka tayi musu nasiha,bayan sun gama su Ummah sukayi musu sallama suka tafi,Tasleem kuwa saeda yamma ta tafi..Bayan sun gama ya Faruk ma ya koma gida abunsa,daga ranar komai nasu ya koma san barka.. 08102992472 for comments,u can join my facebuk group @Hama G Muh'd NOVELS and my page @ Hamerhgee.mywapblog.com 漏Hama G Muh'd [10:21pm, 12/5/2016] Hamagee馃尫: 馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯 *KOMAI RINTSI PART 3*馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯 *Dedicated to Mom Sudaes*馃槝 庐EXCELLENT WRITERS馃摑 *_Written by鉁嶐煆� Hamerh gee Muh'd馃尫_* Page1鈨�2鈨�4鈨� Aliyu neh kwance a d'akinsa,duk damuwa ta isheshi har ya rasa yadda zaiyi da rayuwarshi,duk ya sauya,wanda yasan Aliyu da a yanxu inya ganshi dole yaji mamaki.Yana cikin tunani saeya tuno da Saeema,a ranshi yyi tunanin yi mata magana ko zata taimake shi dan yasan yadda take da Fadwa dole zata saurare shi,wayanshi ya dauka ya fara neman numbern ta,yana samu ya danna mata kira,ringing d'aya biyu sae ana uku ta d'aga,tayi sallama ya ansa,bayan sun gaisa yake tambayar ta ya Suraj,tace mai lfyanshi klou,yace "kin san meh nake so dake?"tace mishi"aa",yace"na san kinsan duk abunda ke farywa tsakanina da Fadwa ko?",tace "name kenan?ina yanxu kam kun zamo daedae",yace "kina nufin ranan da suka zo gidan mu batace miki komai ba?",Saeema tace "wllh bata fad'a mun wani abu game da kai ba",Aliyu ya d'anyi shiru yana tunani,watoma bata damu dashi ba tunda ko maganar shi batayi,yace "shikenan dama so nake ki taimaken ki mata magana kwata*2 bata son saurarata,bata so mu fahimci juna,kuma wllh ba wani abu bane yasa nayi mata haka illa dan inason kare mutuncin gidanmu,amma wllh har abada bazan iya daena son fadwa ba",yyi ta mata bayani dae daga qarshe tace mai zata gwada yi mata magana,yace to ya gode tace ba komai sai yyi hanging up,Saeema ta jima tana tunani kafinnan Suraj ya shigo d'akin dan bai fara zuwa aiki ba tukun,a zaune ya ganta da gani tana cikin damuwa,ya qaraso inda take ya zauna a gefen ta,ya d'an sa hannun shi kan kafad'ar ta yace "keda waye sweedy",ta kwanto da kanta kan qirjinsa ta sauke ajiyar zuciya sannan take "ya Aliyu neh wllh",yace "meh ya sameshi?",tace "bbu,kwae akan maganarsu da Fadwa ceh",nan ta koro mai yadda sukayi,yace mata "to ai saeki kira ta ki gwada yi mata maganar ko?",Saeema tace "eh zan kirata amma sae zuwa anjima",yace "to Allah ya kaimu,amma bana son fushinnan gaskiya just smile for me",murmushin tayi kuwa yace "that's my lurv",yyi kissing nata a goshinta tareda d'agota ya gyara mata kwanciya akan gadon shima ya dawo ya kwanta a gefenta tareda janyo ta jikin shi har suna jin hrt beat na junansu,ya soma shafa gashin kanta a haka har tayi bacci,shima baccin yyi,sae past 3 suka tashi,alwala Suraj yyi ya tafi masallaci itama tayi alwalan tayi sallah,tana cikin yin lazumi ya shigo da sallamah,ta ansa sannan ta cigaba da abunda takeyi,bayan ta idar tayi adduointa ta sannan ta tashi a kan sallayar ta koma inda yake ya d'auki wayarta ta kira numbern Fadwa,ringing na Farko Fadwa ta d'aga dan lokacin wayar tana hannun ta neh.. 漏 Hama G Muh'd [10:23pm, 12/5/2016] Hamagee馃尫: 馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯 *KOMAI RINTSI PART 3*馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯 *Dedicated to Mom Sudaes*馃槝 庐EXCELLENT WRITERS馃摑 *_Written by鉁嶐煆� Hamerh gee Muh'd馃尫_* Page1鈨�2鈨�5鈨� Fadwa na d'agawa tayi sallama,Saeema ta ansa,suka gaisa Fadwa ta fara zolayar Saeema wae ina ta baro angon tazo nan take waya,Saeema tace "gashi ango yana nan,bacci yakeyi",Fadwa tayi dariya tace "kin hana shi fita kenan",Saeema tace "ke kuwa ina zae je gani a kusa",dukan sukayi dariya,haka sukayi ta hirarsu suna dariya kafin Saeema ta kira sunan ta "Fadwaa",Fadwa tace "naam",Saeema ta cigaba "ina son muyi wata muhimmiyar magana dake neh",Fadwa tace "wace magana kenan,go ahead then",Saeema tace "it's all about ya Aliyu",wani d'an fad'uwan gaba Fadwa taji amma ta daure tace "uhmm what about him kuma",Saeema ta gano sudden change daga Fadwa dan haka tace "it's noting,kwae abunda ke faruwa a tsakaninku ya kamata ace kun dauna shi pls,wllh ya Aliyu yana sonki dan Allah kiyi mai afuwa ba dan hali ba even though nasan yyi miki laifi babba amma pls let it be gone pls",Fadwa tace "shine ya aiko ki kenan?"Saeema tace "ni bai aiko ni,let's be serious pls",Fadwa tace "kin san meh?"Saeema tace "saekin fad'a",Fadwa ta cigaba "kiyi haquri kwae cox bana tunanin zan sake bashi any chance @ all saboda yyi prooving mun baya sona 馃挴% tunda har zae iya cireni a rayuwarshi lokaci guda zae iya fidda ni a zuciyarshi ni kuma I can't be with d man who can't even be by side who can't understand and be with me during hardtimes",Saeema tace "gaskiya neh wannan kuma nima nasan ya Aliyu be kyauta miki amma don Allah ki fahimta ba wae baya sonki bane ko kuma zai iya cireki a ranshi ba,aa kwae yyi hakan neh saboda wani abun amma ni nasan to the moon ya Aliyu na sonki and he always want to be with u I promise u that",Fadwa tace "just let me pls Saeema u r just protecting him,let us be pls",kwae tayi hanging up,koda Saeema ta dameta da kira saeta switching off wayan.Fadwa ta rasa meyasa gabaki d'aya idan taji ko ta tuno wani abu gameda Aliyu saeta yi ta kuka,bata son ana mata zancen shi coz tana son cireshi a ranta neh kwae wanda kuma abune me matuqar wuya,ita kanta tasan tana sonshi amma tana ganin kamar he's not d right man for her.. Da Saeema ta gaji da kiranta kwae saeta haqura amma a ranta tayi alqawarin dawo ma yayanta Aliyu da kuma qawarta Fadwa farin cikinsu dan tasan farinciki da kwanciyar hankalinsu duka kenan idan suka koma tare.. 漏Hama G Muh'd [10:23pm, 12/5/2016] Hamagee馃尫: 馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯 *KOMAI RINTSI PART 3*馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯 *Dedicated to Mom Sudaes*馃槝 庐 EXCELLENT WRITERS馃摑 *_Writsten by鉁嶐煆� Hamerh gee Muh'd馃尫_* Page 1鈨�2鈨�6鈨� Saeema ta juya ta kalli Suraj tace "she don't want to listen",kamar zatai kuka,Suraj yace "don't worry dear,everything will soon be normal just keep praying",tace "it's ohk,Allah ya daedaeta",yace "ameen".. Wayanta ta sake d'auka ta nemi num Aliyu,ringing na farko ya ansa "hello Saeema kin kirata?",tace "na kira but she don't want to listen at all",Aliyu yayi shiru abun tausayi (nima fa ya fara ban tausayi馃檮).Saeema ta yanke shirun tace "d best way shine kaje gidansu ko Momy zata saka baki kuma I think zata fi saurarar ka a gidan",Aliyu yace "kina ganin yin hakan zaifi ko"Saeema tace "sure"confidently,yace "ohk I will try insha Allah zuwa gobe amma",tace "to Allah ya kaimu goben kuma ya had'a kanku",Aliyu yace "ameen dear,tnks alot",tace "anything for u bro",sukayi sallama sannan tayi hanging.. Duniyar tunani Aliyu ya shiga,saedae ya d'an samu nutsuwa dan yana tunanin abunda Saeema tayi suggestng mishi is a way out,da wannan tunanin yyi bacci ranan. Da rana ma saeda Momi ta aika musu da abinci haka ma da daddare.. 漏Hama G Muh'd [10:23pm, 12/5/2016] Hamagee馃尫: 馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯 *KOMAI RINTSI PART 3*馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯 *Dedicated to Mom Sudaes*馃槝 庐EXCELLENT WRITERS馃摑 *_Written by鉁嶐煆� Hamerh gee Muh'd馃尫_* Page 1鈨�2鈨�7鈨� Washegari ya kasance ranar Monday,bayan Aliyu yyi wanka ya shirya yazo ya gaida Momi da Abba,suma har sun fara tausayin d'an nasu dan gaskiya ya mugun ramewa kuma yyi baqi gashi ya rage walwala,saedae babu yadda suka iya bazasu iya cewa komai akai ba saedae suyi ta tayashi da addu'a kwae,green tea kwae yasha yyi musu sallama,Momi tace "bazaka ci qosan bane?"yace "I'm ohk Mom zanyi late",yyi mata murmushi itama murmushin ta mayar mai tace "Allah ya kare to"yace "ameen"sannan yazo fita muryan ta ya tsaeda shi,cewa tayi"kayi ma shehu magana yazo ya kaimun breakfast wasu Saeema",Aliyu yace "ohk"saeya fice,, yyi ma shehu driver magana sannan ya wuce ya nufa motarshi,ya tayar sannan ya,megadi ya bud'e mai gate ya fita.Shehu driver kuwa sallama yaje yyi Momi ta kawo mishi breakfast d'in,ya gaida Momi cikeda girmamawa itama ta ansa sannan ya karb'i aikan ya tafi.. Office Aliyu ya nufa,yau bbu laifi ya d'an sake da mutane.Yana tashi break lokacin 2:00pm neh kuma sae 5:00pm zai dawo office d'in 漏Hama G Muh'd [10:23pm, 12/5/2016] Hamagee馃尫: 馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯 *KOMAI RINTSI PART 3*馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯 *Dedicated to Mom Sudaes*馃槝 庐EXCELLENT WRITERS馃摑 *_Written by鉁嶐煆� Hamerh gee Muh'd馃尫_* Page 1鈨�2鈨�8鈨� Gidansu Fadwa ya nufa kai tsaye,hankalinshi duk ya dagule yana tunanin abunda zae wakana,sae addu'a yake Allah ya daedaeta su,da wannan ya iso gidan,horn megadi ya bud'e mai ya shiga.Ya fito ya nufa cikin gidan,qofar palour yazo yyi sallama,lokacin Momy na palourn,ta ansa mai tace ya shigo,yana shigowa tace "toooo Aliyu neh da ranan nan",yyi murmushi yace "nine momy",ya shigo ya nemi guri ya zauna,bayan sun gaisa take tambayar shi ya Mominsu yace "lfyanta klou",tashi tayi ta shiga ciki ta barshi a gurin yanata jimamin had'uwarshi da fadwa.. Fadwa na barci Momy ta tasheta,tana tashi taje ta wanke baki ta dawo tace ma Momy gatanan,Momy tace "palour zaki je anzo wajenki",daga nan bata sake ko kallon inda take ba ta cigaba da abunda takeyi,jiki bbu kwari Fadwa ta nufi palour,tana fitowa sukayi ido hud'u da Aliyu,mutuwar tsaye tayi dan batayi zaton shi bane,sun kai 3mins bbu wanda yace komai daga baya Fadwa ta juya zata tafi,sunan ta ya kira "Fadwaa"ta tsaya cak batareda ta juya ba,tasowa yyi yazo har inda take ga mamakinta ya tsuguna har qasa yana neman gafararta,wani iri taji dan kwata*2 she is not feeling comfortble @ all,bazata iya kallon Aliyu a haka ba dan har gobe tana ganin girman shi kuma bata son ta ansa mishi saboda bata son wani abu ya sake had'asu me sunan soo dukda tana mugun sonshi,kuka neh ya kwace mata dan haka tayi saurin shigewa ciki ta barshi agun.. 漏Hama G Muh'd [10:25pm, 12/5/2016] Hamagee馃尫: 馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯 *KOMAI RINTSI PART 3*馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯 *Dedicated to Mom Sudaes*馃槝 庐EXCELLENT WRITERS馃摑 *_Written by鉁嶐煆� Hamerh gee Muh'd馃尫_* Page 1鈨�2鈨�9鈨� Tana cikin kuka a palourn Momy ta fito,koda taga tana kukan bata ce da ita komai ba dan tasan matsalar tasu,fita tayi ta ga Aliyu a tsaye ya d'an dafa kujera ta baya dagani shima kukan yakeyi,jin muryarta neh yasa shi saurin goge hawayen idonshi,tace "Aliyu saedae ka d'au haquri har lokacinda Allah zaisa ta sauko dan nasan dole akwae lokacin kuma *KOMAI RINTSI* in Fadwa matarka ceh to bbu makawa saeka aureta,sannan ni mahaifiyarta ceh bani zan mata zaman aure ba so bbu yadda zanyi nayi forcing nata into it inhar bata amince ba,so ka cigaba da haquri Allah ya zab'an mana mafi alkhairi",Aliyu yaji dd'in kalaman Momy yace "ameen Momy bbu komai nagode,ni zan wuce",Momy tace "to ka gaida Mominku ka cigaba da haquri",yace "zata ji,nagode"saeya fita Momy kuma ta dawo palourn ta taradda Fadwa har yanxu tana kuka,ta kalleta tace "kukan ya isa haka",ta kwanto da ita cinyarta tana rarrashin ta tace "Fadwa kuna son junanku keda Aliyu meyasa kke avoiding nasa?",Fadwa cikin kuka tace "Momy ni bawae sonshi na daena ba kwae inna tuno da abunda yamun neh sae inga kaman ba don Allah daman yake sona ba",Momy tace "ba haka bane Fadwa,Aliyu na sonki kwae dae an samu akasi neh amma ae kuna son junanku me zae hana ki haqura ki bashi another chance,amma inaso ki nutsu kiyi tunani tukunna dan bazan so kiyi aurenda baki so ba",Fadwa ta d'aga kai alamar eh.. 漏Hama G Muh'd [10:25pm, 12/5/2016] Hamagee馃尫: 馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯 *KOMAI RINTSI PART 3*馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯 *Dedicated to Mom Sudaes*馃槝 庐EXCELLENT WRITERS馃摑 *_Written by鉁嶐煆� Hamerh gee Muh'd馃尫_* Page1鈨�3鈨�0鈨� Aliyu kuwa ya d'anji sauqi saboda na farko,atleast Fadwa batace ta daina sonshi ba kuma kukanda tayi na nufin wani abun neh sae na biyu kuma irin maganganun da Momy tayi mishi gskya sun saka zuciyarshi yin sanyi tareda hope d'in Fadwa zata haqura he just have to b patient.Gida ya koma yaci abinci ya huta,sae 4 yaje yyi sallahn la'asar,ya dawo yyi wanka ya shirya ya koma office.. Around 8pm bayan ya dawo daga aiki ya kira Saeema ya sanarda ita yadda sukayi kaff,tace mishi karya damu insha Allah Fadwa zata haqura sannan tace mai gobe yazo gidan da yamma zatasa Fadwan ma tazo insha Allah komai zae gyaru,yyi mata godiya sannan sukayi sallama.. Yau da qyar Fadwa da Aliyu sukayi bacci,duk tunaninsu d'ayane,koda sukayi bacci ma mafarkin juna suka tayi.. Washegari kamr kullum Aliyu ya tafi aiki.Saeema ceh ta kira Fadwa,bayan sun gaisa suka sha tad'insu saedae Saeema ta fahimci akwae abunda ke damun Fadwa,Tace mata dan Allah tazo mata yau mana,Fadwa bata wani yi musu ba tace,insha Allah zata ganta zuwa anjima,Saeema taji dd'i sosae,a haka suka gama wayan.Around 11am kuwa saega Fadwa suka sha hiransu lokacin Suraj baya nan,tare sukayi girki bayan sun gama suka ci suka gyara gidan,sukayi wanka dukansu,dama Saeema ta bata wasu kayan ta canza kafin su fara aiki.Bayan sun gama suka zauna suna kallo,Suraj neh ya dawo,Saeema tayi mishi sannu da dawowa hakama Fadwa,yyi ta zolayanta suna dariya daga baya Saeema ta raka shi d'aki ya cire kaya yyi wanka sannan yazo yaci abinci,bayan ya gama kuwa d'aki ya koma yyi bacci.. Around 4 bayan Aliyu ya dawo daga office ya shirya yyi matuqar yin kyau,ga kanshin da yake yi irin turaren da Fadwa ta tab'a ce mishi tana so,irin sa ya fesa.Around 4:20pm ya iso gidan Saeema.. 08102992472 for comments,u can join my facebuk group @Hama G Muh'd NOVELS also my page @ Hamerhgee.mywapblog.com 漏Hama G Muh'd [10:35pm, 12/5/2016] Hamagee馃尫: [10:31pm, 12/5/2016] Hamagee馃尫: [10:27am, 12/2/2016] Eesha Bebe: 馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯 *KOMAI RINTSI PART 3*馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯 *Dedicated to Mom Sudaes*馃槝 庐EXCELLENT WRITERS馃摑 *_Written by鉁嶐煆� Hamerh gee Muh'd_*馃尫 Page1鈨�3鈨�1鈨� Horn yyi megadi ya bud'e mai ya shigo,bayan yyi parking saeya kira num Saeema,tym d'in suna tareda Fadwa dan haka tabar wajen Fadwa bata ji ringing d'inba dan ta cire ringtone d'in,kitchen ta je ta ansa wayan,Aliyu yace "na shigo ina gidan yanxu",tace "ohk barin yima yaya Suraj magana saeya zo ku shigo tare",yace "ohk"sannan yyi hanging up,Saeema ceh ta fito ta nufa d'akin Suraj inda ta sameshi yana bacci,ta je gefen shi ta zauna tana kallon shi bata son katse mishi bacci kuma tana son yaje ya shigo da Aliyu,tana cikin wannan tunanin Suraj ya bud'e ido,idonshi cikin nata yace "yaya dae",tayi mishi bayanin abunda ake ciki,yace it's ohk bari yaje.Tashi yyi yasa jallabiya sannan ya fita,Saeema tabi bayanshi ta zauna a palour wajen Fadwa,Fadwa bata kawo komai a ranta ba dan haka suka cigaba da kallonsu.. Suraj na fita ya nufa inda Aliyu ya paka motar shi ya sameshi,suka gaisa sannan Sura yace "mu shiga ciki duk suna tare a palour"Aliyu yace "ohk to ba komai muje",suka nufa cikin gidan da sallama Suraj na gaba Aliyu na biyeda shi har palourn,Fadwa bata d'ago kai ba dan a zatonta ko Suraj neh shi kadae,saeda suka qaraso Saeema tace "sannu da zuwa ya Aliyu",Aliyu yace "yauwa ya gida",tace "Alhamdllh",bayan sun gama gaisawa saeta miqe taje kawo mishi ruwa,koda suka had'a ido da Fadwa bata ceh mishi qala ba saedae shi yyi mata murmushi ita kuwa ta b'ata rai.. 漏Hama G Muh'd [10:27am, 12/2/2016] Eesha Bebe: 馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯 *KOMAI RINTSI PART 3*馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯 *Dedicated to Mom Sudaes*馃槝 庐EXCELLENT WRITERS馃摑 *_Written by鉁嶐煆� Hamerh gee Muh'd馃尫_* Page1鈨�3鈨�2鈨� Surah neh yace "haba amaryar mu meh haka kuma",Fadwa da kanta ke gun tv ta juyo tace "amaryar ku kuma",Suraj yace "eh mana,Fadwa meyasa bazaki iya haqura da abunda ya faruba ne,ni wllhi ban sanki da haka,nasanki da haquri da yafiya to meyasa bazaki tawakkali ku koma yadda kuke da Aliyu ba",daedae lokacin Saeema ta fito daga kitchen riqeda cup a kan tray saeta nufi fringe wanda it's main for ajiyan drinks da fruits,ta d'auko ruwa da lemon kwali tasa a kan tray sannan ta kawo ta ajiye kan center table saeta jawoshi gaban Aliyu,saeya ceh "sannunki",tace "yauwa" tareda neman guri ta zauna a gujeran da Fadwa ke zaune tace "nima abunda nayi ta fad'a mata kenan wllh,nasan tanada haquri ga saurin yafiya to meyasa bazakiyi ma Ya Aliyun ba?"ta qarasa tana kallon Fadwa,ita kuma tace "Saeema kenan,kuna bani mamaki wllh as if baku san cewa aure zamane na dundun ba,idan anyi shi to anaso ya zamana har iya qarshen rayuwarka ko nashi,to meyasa zan yarda in auri wanda tun muna waje ya nuna be damuda ni ba,be yarda dani ba kuma he can definately do without me?",Saeema ta fahimci qawarta sosae har tausayin take ji,tace "ba haka bane Fadwa,u didn't got him amma ina so ki sawa ranki cewa duk d'an halak bazae so abunda zae b'atawa familyn sa ba dukda cewa a lokacin da abun ya faru su Momi basuce ya daena nemanki amma ae bazaeji dd'in ya b'ata musu ba dukda cewa Momi na iya fahimtar abun amma Abba bazae tab'a tunanin baki aekata abunda aka ce kin yi ba,sannan ko kema baki isa kice lokacin sharri aka miki ba dukda u r 馃挴% cewa baki aikata ba,so Fadwa dan Allah ki bashi uzuri kiyi qoqari ki manta duk abunda ya faru ki sama ranki ya Aliyu na sonki kuma shine masoyi a gareki na gaskiya sannan ki cigaba da addu'a Allah ya baku zaman lfya ya kad'e fitina da sharrin shaidan dan na tabbatar yanxu ma shi yake nemn shiga tsakaninku shiyasa kka kasa fahimtar gaskiya lamarin,muma nan za muna tayaku da addu'a insha Allah",ba Aliyu da Suraj ba har ita kanta Fadwa maganganun Saeema sun burgeta kuma ta fahimta sosae ta yarda abunda take fad'i gaskiya ceh,kuma a ranta ta riga ta amince da auren Aliyu tun jiya saedae tasa ma ranta saeta qara koyarda shi darusa,amma a yanxu kam she can do nothing but ta yarda ta amince da aurensa... 漏Hama G Muh'd [10:27am, 12/2/2016] Eesha Bebe: 馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯 *KOMAI RINTSI PART 3*馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯 *Dedicated to Mom Sudaes*馃槝 庐EXCELLENT WRITERS馃摑 *_Written by鉁嶐煆� Hamerh gee Muh'd馃尫_* Page1鈨�3鈨�3鈨� Dama can tana son Aliyunta yanxuma kuma bbu abunda ya canza ita dae kwae tanaso yasan irin tashin hankalinda yasa ta lokacinda ya tura mata text d'innan,Suraj neh ya katse mata tunanin da takeyi da cewa "kinyi shiru Fadwa,dan Allah ki amince mana shine kwanciyar hankalinmu duka kuma ko iyayen namu ma wllhi zasuji dd'i idan kka amince zaki aureshi dan yanxunma basu son su miki dole shiyasa bazasu miki maganar ba,amma ko badan Aliyu koni ko Saeema ba,kiyi haquri dan iyayenmu plss",Fadwa tace "it's alright,shikenan na amince",wani farinciki neh ya ziyarci zuqatansu bama ya Aliyu daya fara cewa "Alhmdllh,Alhmdllh,nagode Fadwa Allah ya qara mana son juna",dukansu sukace ameen,Fadwa tace "barin gida naga magrib ta kusa gabatowa kuma Momy na saka idon ganina nasan",Saeema tace "gaskiya kam magrib ya kusa"Aliyu neh yace "muje to nayi dropng d'inki saena wuce",Fadwa tace "ka bari kwae da mota nazo zan tafi",yace "it's alright"Fadwa ta miqe ta nufa d'akin Saeema d'auko gyalenta da jaka,Saeema ta tashi itama ta bita,Aliyu da Suraj kuwa waje sukayi suna hira... Bayan ta d'au jakarta da ta yafa gyale sae suka fito da Saeema suka nufi hanyar fita,a waje suka had'u dasu Aliyu,bayan sunyi sallama sae Fadwa ta shiga mota ta tafi,har ta fita tana d'aga musu hanu,Aliyu yana cikin matuqar farinki,shima motar ya shiga ya tafi bayan sunyi sallama.Suraj da Saeema suka koma cikin gida sukayi alwala,Suraj ya tafi masallaci ita kuma tayi a gida.. Da farinciki dukkansu suka isa gida,Fadwa na isa taje ta gaida Momynta da haj lokacin suna palourn hajiyan tare,ta fito tazo d'akin Momy ta cire gyalenta ta shiga tayi alwala tayi sallah,bayan ta idar tayi addua ta shafa,bayan sallahn isha suna yin dinner Fadwa ta sanarda su Momy abunda ya faru,sunji dd'i sosae dan suna son Fadwa da Aliyu saboda sun yaba da halayen shi.. Bayan sallahn isha Aliyu ya samu Mominsu da Abba a palour ya sanarda su abunda ake ciki,suma sunyi murna sosae tareda shi masa albarka.. 漏Hama G Muh'd [10:27am, 12/2/2016] Eesha Bebe: 馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯 *KOMAI RINTSI PART 3*馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯 *Dedicated to Mom Sudaes*馃槝 庐EXCELLENT WRITERS馃摑 *_Written by鉁嶐煆� Hamerh gee Muh'd馃尫_* Page1鈨�3鈨�4鈨� Around 9:30pm Aliyu ya kira Fadwa,saeda yyi ringing sau biyu ta d'aga,suka gaisa suka d'anyi hira, though Fadwa bata wani sake dashi ba amma be damuba dan yana tunanin ko bata gama haqura bane amma yasha alwashin saeta zo ta haqura gabaki d'aya sun koma yadda suke harma sufi da d'in,daga qarshe sukayi sallama dan ce mishi tayi zatayi bacci.. Washegari Abba da wani abokinsa sukayi tafiya zuwa birnin tarayya wato Abuja,inda suka jesu kan maganar auren Aliyu da Fadwa,sunsha tarba sosae,anyi musu kalolin abun ciye*2 dana shaye*2 dan musanman Anty Rauda ta gayyato wata qawarta me suna Haj.Bilki dan ta tayata yin ayyukan dama tun safe Baffa ya sanarda ita cewa Abban ya kirashi a waya ya sanardashi zuwansu.Bayan sun d'an tab'a abubuwanda aka kai musu sae suka dawo palour suka zazzauna,lokacin Anty Rauda ta shigo suka gaisa saeta fita,su kuma suka fara maganan abunda ya kawosu,daga qarshe dae suka tsaeda ranar auren nanda 1month kacal,a take Abba ya bada sadaki naira 50,000 sannan sukayi sallahn azahar kafinnan sukayi sallama suka tafi.. 漏Hama G Muh'd [10:27am, 12/2/2016] Eesha Bebe: 馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯 *KOMAI RINTSI PART 3*馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯 This page is dedicated to u my besty *(Eesha bebe馃槝)* luv u buhu buhu鉂� 庐EHW *_Written by鉁嶐煆� Hamerh gee Muh'd馃尫_* Page1鈨�3鈨�5鈨� Bayan tafiyarsu Anty Rauda ta kira Momy take sanarda ita yadda akayi,Alhmdllh Momy ta ambata,Anty Rauda tace "inaso zuwa next week ki turo mun Fadwa da Allah zamuje Dubai da ita dan siyayya kuma akwae gyare*2 daya kamata ayi mata",Momy tace "ba komai insha Allah zatazo",Anty Rauda tace "ameen,amma wa zae kawota?",Momy tace "ko Aliyun ba",Anty Rauda tace "ina fa ace Aliyu ya kaita har wani gari,karkiyi wannan d'anyen aiki Amina,karki manta fa ba'a d'aura auren bafa tukunna sannan in ya zamana sun keb'ance su kad'ae komai fa zai iya faruwa dukda mun san halayyarsu duka amma kin san shaid'an",Momy ta nisa sannan tace "wannan gskiya ceh wllh,wani lokaci mu iyaye mumuke janyo sanadiyyar lalacewar yaranmu kinga kaman wannan za'a ae ba komai bane amma tabbas zae iya zama komai d'in,nagode qwarai da wannan tunasarwa taki Allah ya shiryar mana da zuri'a",Anty Rauda tace "Ameen ya Allah,yanxu dae ki bar maganar zan turo Muhammad yazo ya kawo mun ita insha Allah,zuwa next week Wednesday saeta shirya zaizo dan tafiyar tamu will b Thursday insha Allah",Momy tace "Allah ya kaimu nagode sosae",Anty Rauda tace "ba komai yiwa kaine ae",sukayi sallama.. Momy ta sanarda Fadwa cewa Muhammad zaezo su tafi Abuja on wednesday amma bata fad'a mata komai akan zuwan nata ba itama kuma bata damu da tambayar dalilin zuwan nata ba kwae dae tasan cewa Anty Rauda ceh tace hakan.. Bayan su Abba sun dawo abokinsa yyi mai sallama Abba ya mai godiya sannan ya tafi gida,waya ya d'aga ya kira num Momi lokacin tana main palour tana jin wa'azi,yace tazo ta sameshi a d'akinshi,ta ansa sannan ta miqe ta nufi d'akin,kan rug na d'akin ta sameshi tayi sallama ya ansa saita shiga ta nemi guri ta zauna,ya dubeta yace "mun gama maganar auren yaran nan yau harma an bada sadaki,nanda 1month in Allah ya kaimu",Momi tace "Allah ya kaimu da rai da lfya",Abba yace ameen sannan yace... 漏Hama G Muh'd [10:33pm, 12/5/2016] Hamagee馃尫: [10:27am, 12/2/2016] Eesha Bebe: 馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯 *KOMAI RINTSI PART 3*馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯 *Dedicated to Mom Sudaes*馃槝 庐EHW *_Written by鉁嶐煆� Hamerh gee Muh'd馃尫_* Page 1鈨�3鈨�6鈨� "Yanxu abunda nake so kiyi estimate na kud'in da kke ganin zai isa na kayan lefe kafin daga baya sai ayi sauran",Momi tace "ba komai innayi zan maka magana zuwa ajima,kaga ko jibi sae muje Umrah daga nan sae'a sayi wasu daganan kuma mu dawo ta Dubai dan gaskiya nan yafi kaya,in mun dawo gida kuma sae a siya wasu a Kano kafin mu komo",Abba yace "good idea,Allah ya kaimu",Momi tace Ameen,yace "inaganin wannan gidan nawa na State lowcust yyi musu ae ko dan last month ma aka sake gyara shi anjima zamuje ki gani",Momi tace "yyi sosae ma Allah ya kaimu anjima d'in"Abba yace "ameen".Around 5:30 su Abba sukaje duba gidan,hmmm gida ya had'u fa馃槏..Babban flat neh a tsakiya gefen anyi shuke*2 na flowers da fruits,a wani side kuma wajen parking motoci neh,wanda a qalla zaayi parking motoci hud'u a iya wajen banda filin gidan,kusada gate kuma d'akine qarami na megadi,cikin gidan ya wuce nayi muku bayanin sa a wanga littafi iyakaci zan iya ceh muku gidan ya had'u,ba gidan kad'ae ba har anguwar abun burgewa ceh dan tayi mugun burgeni kasancewar batada hayaniya shirune ta ko'ina,Momi tace "masha Allah gida yyi"..Four bedrooms neh a gidan,biyu na kallon juna sae dogon corridor a tsakiya,kowannen su da babban toilet a ciki,d'akunan Fadwa kenan,sae in aka zo palour za'a ga wata qofa can wacce take kallon qofar da zae kaika side na Fadwa,nan kuma d'aki d'aya neh a cikin wani palour madaidaici,side d'in Aliyu kenan,shikuma idan ka fito same palourn can gefe zaka hangi dining area,gefenshi kuwa kitchen neh babba,har an sassaka kitchen cabinets,gida dai masha Allah,bayan sun gama kallo sai suka fito suka tafi.. Da daddare Abba ya bata kud'in bayan tayi estimating,1.5m ya bata,tayi godiya sannan ta sanarda Aliyu da Saeema abunda ake ciki,sannan ta cema Saeema ta sanarda Suraj idan bbu damuwa sae suje tareda ita,hakan kuwa akayi.. 漏Hama G Muh'd [10:27am, 12/2/2016] Eesha Bebe: 馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯 *KOMAI RINTSI PART 3*馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯 *Dedicated to Mom Sudaes*馃槝 庐EHW *_Written by鉁嶐煆� Hamerh gee Muh'd馃尫_* Page1鈨�3鈨�7鈨� Bayan kwana biyu Saeema tazo gida dan Suraj ya amince,Momi kuwa ta gama komai na visa dama tafya kwae ya rage,Aliyu neh ya kaisu airport suka tafi,saeda sukayi 1week a Saudiyya kafin nan suka dawo Dubai nanma sukayi sayayya sae suka dawo Kano inda suka qarasa wasu sayayyan sannan suka dawo gida,da daddare Suraj yazo yyi ma Momi sannu da dawowa daga nan ya tafi da matarshi dan yyi missing nata sosae.. Fadwa kuwa ranan Wednesday d'in Muhammad yazo ya kaita Abujan inda washegari suka jesu Dubai da Anty Rauda,siyayya sukayi na gani na fad'a,daga kan kayan d'akuna,palour,kitchen har kayan da zata sanya a duk events na bikin a can suka sayo,Anty Rauda bata gaji da kashe mata kud'i dan haka saeda ta tabbatar sun gama sayen komai kafinnan suka juyo gida ranan Asabar.. Shirye*2 akeyi a gidaje ukunnan bbu tsayawa,gidansu Aliyu,gidan Anty Rauda da gidan Momy,Ummah ma ba'a barta a baya ba dasu Tasleem,Jaleel da Yaya Faruk,kowa sae hidima yake,yau saura 2days bikin Fadwa da Aliyu.. 漏Hama G Muh'd [10:27am, 12/2/2016] Eesha Bebe: 馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯 *KOMAI RINTSI PART 3*馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯 *Dedicated to Mom Sudaes*馃槝 庐E.H.W *_Written by鉁嶐煆� Hamerh gee Muh'd馃尫_* Page1鈨�3鈨�8鈨� Anty Rauda da kanta take gyara Fadwa,Fadwa tasha gyara tayi kyau ta d'an qara haske ga wani kanshin da take zubawa.Ana gobe za'ayi Momy da hajiya suka zo Abuja,Momin Saeema,Saeema da Suraj,Aliyu,Umma Tasleem da Jaleel duk sunzo,gidan a cike yake danma babban gida neh,Jaleel da Tasleem tareda Umma a gidan Yaya Faruq suka sauqa.. Yau ya kasance ranar Thursday neh,kuma yau za'ayi kamun Fadwa,an qawata waje sosae yyi kyau da flowers colourn kayan amarya wato red and blue,colour of d day kuma blue colour neh,outfit na kowa kenan,bayan an shirya amarya kowa ya shirya,y'an uwa da abokan arziqi kowa ya hallara,kuda kanku kun san cewa komai yyi excellent ba saena ce muku komai ba,aka sha hidima aka watse,washegari akayi walima shima yyi kyau sosae.. Yau Saturday 28th February sannan kuma ranar auren Aliyu da Fadwa,anyi d'aurin aure lfya inda ango yyi ta murna y'an uwa na taya shi,aurensu yyi jama'a sosae,dan ba qaramin taruwa akayi ba,bayan an gama hidimar d'aurin auren ne Ango da abokansa suka nufi wajen reception da abokan suka shirya mai shi bema sani ba,Suraj neh kan gaba wajen shiyawar... Washegari ranar wuni that's on Sunday,y'an uwa suka tattari amarya suka koma Yola da ita,Fadwa tayi kuka kamar ba gobe haka aka sata a motar tana riqeda hannun Anty Rauda da qyar ta saketa,saeda tasa Anty Rauda yin qwalla,su Momy da Momyn Saeema da haj kuwa tun jiya suka dawo saboda yin jeren gidan,sun gyara gidan komai ya zauna yyi daedae.. 漏Hama G Muh'd [10:27am, 12/2/2016] Eesha Bebe: 馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯 *KOMAI RINTSI PART 3*馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯 *Dedicated to Mom Sudaes*馃槝 漏E.H.W *_Written by鉁嶐煆� Hamerh gee Muh'd馃尫_* Page1鈨�3鈨�9鈨� Koda su Fadwa suka iso ba gidanta aka kaita straight ba,gidansu Saeema kowa ya sauqa though akwae wasu way'anda suka sauqa gidan Momy amma basuda yawa.Anan suka qarasa wunin,sae bayan sallahn isha'i around 8:00pm akaje dinner,Fadwa and Aliyu look so lurvely sun matuqar yin kyau gashi shigansu yyi match,wani hadd'ad'en french less tasaka jikinsa Army green da gold neh,yyi mugun haskawa saeta sa head,purse,takalmi da jewelries army green kasancewa yafi kad'an ajikin kayan kuma ya haska sosae,Aliyu kuma yasa wata bugaggiyar shadda me tsada army green sae d'an ratsin aikin jikin shaddar akasa light brown zare,takalmi da hula light brown,wayyo sunyi kyau馃槏,ga decoration na gun ma yyi sosae,ansha hidima an gama har mutane sun fara watsewa dan lokacin dare ya d'anyi,past 10 neh,koda aka dau amarya gidan Momynta aka kaita aukayi mata nasiha sosae kafinnan aka kai amarya d'akin,Fadwa tayi kuka kaman bazata daena ba.. 漏Hama G Muh'd [10:27am, 12/2/2016] Eesha Bebe: 馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯 *KOMAI RINTSI PART 3*馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯 *Dedicated to Mom Sudaes*馃槝 庐E.H.W *_Written by鉁嶐煆� Hamerh gee Muh'd馃尫_* Page1鈨�4鈨�0鈨� Bayan,frnds sun gama nasihun su kowa ya tafi abunsa,Suraj da Saeema tare suka tafi gida suma duk sun gaji,Aliyu kuwa na dawowa yyi wanka tareda yin alwala yazo yace da Fadwa tayo alwala,daba din sallah bace data qiyi,but wat could she do? Noting dan haka ta miqe ta shiga toilet d'in fuskanta duk hawaye danma ansata ta wanke makeup na fuskanta lokacinda taje gidan Momy,Anty Raida ceh tasa ta sannan bayan tayi wanka ta bata wani turare me shegen dad'in kamshi tayi wanka dashi dan gabad'aya jikinta ta shafa shi sannan tasata ta canza kaya.. Bayan tayi alwala ta fito ta samu Aliyu na kan jiranta suyi sallahn,walldrop ta bude dan dubo himar,walldrop d'in cike yake da kayan Aliyu aranta tace this is his room kenan,ta rasa yadda zatayi,duk abun da take yinnan Aliyu na kallonta ya taso ya nufa inda take cikeda murmushi a fuskarshi yace mata "hijabi kke nema?"bata ko kalleshi ba tace "eh",yace "jirani ina zuwa",fita yyi ya koma d'akinta ya dauko ya dawo ya bata,ta saka sukayi sallan,suna idarwa tayi adduo'in ta sannan ta miqe,bata son fita dan kar yaga rashin kunyarta ace daga zuwan amarya harta ware zata je wani gun dan haka ta kwanta a qasa dan bacci takeji,Aliyu yyi yyi da ita kan ta koma kan gadon amma ina qitayi,naman daya kawo da drinks ma bata ko kallesu ba tace mai a qoshe take,be sake neman wani abu a wajenta ba ya dawo gadon ya kwanta,ita kuwa har tayi baccin ta,ranan Aliyu da missing nata yyi bacci. 漏Hama G Muh'd [11:16am, 12/8/2016] Hamagee馃尫: 馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯 *KOMAI RINTSI PART 3*馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯 *Dedicated to Mom Sudaes*馃槝 庐E.H.W *_Written by鉁嶐煆� Hamerh gee Muh'd馃尫_* Page1鈨�4鈨�1鈨� Washegari da asuba Aliyu ya tashi ya shiga toilet yyi alwala sannan yazo ya tashi Fadwa,fitowa yyi dan neman masallaci,be wani sha wuya ba kuwa ya samu,Fadwa kuwa tashi tayi tayi alwala saeta fito ta nemi inda d'akinta yake ,anan tayi sallahn,bayan ta idar ta tashi ta hau gado ta kwanta tana jin shigowarshi.. Koda Aliyu ya shigo bega Fadwa ba be wani damuba dan yasan ta tafi d'akinta neh dan haka ya koma ya kwanta.Da safe Momi ta aiko musu da breakfast,koda yaje d'akinta kiranta saeya ji qofan a rufe kuma batada niyyar bud'ewa,ya kira wayanta yaji ko bacci takeyi amma shiru bata ansa ba kuma tana jin shi,qarshe dae ya haqura yaje yyi breakfast dinshi ya bar mata nata saeya koma d'akin yyi wanka ya shirya zuwa office dan yau Monday neh.Bayan ya fito ya sake trying ko Fadwa zata bud'e qofan amma sam kaman bbu mutum agun shidae yasan tana d'akin dan d'azu yaji motsinta,message yyi mata kamar haka: *_Hlw dear,na tafi office saena dawo,kuma dan Allah kada ki zauna da yunwa kici abinci kinji,miss u saena dawo!_* sae yyi sending sannan ya fito ya tafi.. 漏Hama G Muh'd [11:16am, 12/8/2016] Hamagee馃尫: [10:10am, 12/5/2016] Hamagee馃尫: [8:20am, 12/5/2016] Hamagee馃尫: 馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯 *KOMAI RINTSI PART 3*馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯 *Dedicated to Mom Sudaes*馃槝 庐E.H.W *_Written by鉁嶐煆� Hamerh gee Muh'd馃尫_* Page1鈨�4鈨�2鈨� Koda Fadwa ta karanta text d'in dariya tayi a ranta tace ae yunwa ba uwar kowa bace,bayan ta gama dariyanta saeta tashi ta bud'e qofan ta fito dama already tayi wankan ta tasa kaya gashi tayi kyau,tazo ta d'au plate ta d'ebi paper-soup sannan ta had'a tea sae bread,bata son yam ball d'in shiyasa bata ciba,a hankali take cin abunta harta gama sannan ta tashi ta tattara shirgin,ta juye na juyewa saiya wanka kwanukan ta kikkifa su,bayan ta gama tazo ta gyara kan dinning table d'in sannan ta koma palour ta zauna tana kallo,can around 12:30pm Momi ta aiko musu da lunch,taje ta bud'e qofar ta karb'i abincin sannan ta d'ebo na safen ta bada a mayar tayi godiya sannan ta dawo ta rufe qofar,setting table tayi saeta kashe kallon data kunna ta koma d'aki dan tasan Aliyu ya kusa dawowa kuma bata so su had'u,ta rufe qofar sannan tayo alwala tayi sallah,tvn d'akin ta kunna sannan ta koma gado tana kallo,can taji shigowan Aliyu bata ko matsa daga inda take ba ta cigaba da kallonta.. Aliyu neh ya shigo a gajiye,side d'insa straight ya wuce ya canza kaya ya fito dan ba kad'an ba yunwa yake ni,yazo palourn gurin dinng ya duba yaga flasks na abinci ga plate,spoon,cup an ajiye,yaji wani dd'i dan a tunanin shi Fadwa ta sauko dan haka yace bari yaje gunta sae kuma ya fasa yace bari ya fara cin abinci dan gaskiya in yaje ma bazata gane mishi ba dan yunwa yake ji ssae,ya zauna ya d'iba abincin shi yaci yasha ruwa sannan ya tashi ya nufi d'akinta,knocking ya shiga ya amma shiru bata anda ba balle tayi attemptng bud'e qofar... 漏Hama G Muh'd [8:47am, 12/5/2016] Hamagee馃尫: 馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯 *KOMAI RINTSI PART 3*馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯 *Dedicated to Mom Sudeas*馃槝 庐E.H.W *_Written by鉁嶐煆� hamerh gee Muh'd馃尫_* Page1鈨�4鈨�3鈨� Daya gaji da knocking d'inne yayi tafiyarshi zuwa d'akinshi,ya nemi gu ya zauna,ya jima a gurin yana tunanin irin zaman sunnan kafin ya tashi yaje ya kwanta,can barci ya d'ibeshi.. Fadwa ma baccin take ji dan haka ta miqe ta kashe kallon ta dawo ta kwanta,har bacci ya fara d'ibanta wayanta ta shiga ringing,kamar a mafarki taji ta tashi wayar na gefenta dan haka ta d'auko taga me kiran,Saeema ceh dan haka tayi saurin d'agawa,"Hello saeema ya kke",cikin muryan bacci take magana,Saeema tace "lfya ta qlou,ya kke da angon kin dan nasan kuna tare yanxu",cikin zolaya ta fad'a,Fadwa tace "kedae baki gajiya da zolaya to yyi barci nima yanxu daga baccin na tashi",(ta b'oye mata halinda suke ciki),Saeema tace "y'an hutu,ni ba wannan ba ina son in tuna miki cewa next Monday me zuwa in Allah ya kaimu zamu koma scul karki saki jiki ki dd'in amarci yasa ki mance",driya Fadwa tayi kafin tace "ai inaga nafi ki riqe date d'innan wayace miki zan manta",Saeema tace "ohoo dae,nidae na tuna miki dan nasan for sure kin sakankance kin mance",Fadwa tace "yanxu haka fa kema kiranki akayi aka miki tuni kkazo kina mun kumfar baki anan",Saeema tace "koma miye dae karki shagala next Mon back to scul".Haka sukayi ta zolayar junansu daga qarshe sukayi sallama kowa tace ma y'ar ta gaida mijinta.. Bacci neh me nauyi yyi gaba da Fadwa,ba ita ta tashi ba sai past 4,tana tashi ta shiga tayi alwala ta fito tayi la'asar d'inta,bata ma san tym ba lokacin saeda ta duba wayarta,ta tashi ta bud'e qofa dan cin abincin rana,tana bud'ewa sukayi ido biyu da Aliyu,yan zaune a palour kan kujeran dake facing side nata,dawowarshi daga sallah neh ya zauna a gurin yana kallon ball,Fadwa ta tsaya cak tama rasa wacce hanya zata bi,ta koma d'akinta neh koko tayi fitowar ta tayi abunda zatayi ta koma?ta rasa nayi,Aliyu kuwa kallonta yake bbu ko kyafta ido,ya tashi ya nufa inda take tsaye.. 漏Hama G Muh'd [9:35am, 12/5/2016] Hamagee馃尫: [9:11am, 12/5/2016] Hamagee馃尫: 馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯 *KOMAI RINTSI PART 3*馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯 *Dedicated to Mom Sudaes*馃槝 庐E.H.W *_Written by鉁嶐煆� Hamerh gee Muh'd馃尫_* Page1鈨�4鈨�4鈨� Tafiya yake idonshi na kan nata,itama shi d'in take kallo,yana qarasowa ta fara jaa da baya,yazo zae riqo hannunta tayi saurin shigewa d'aki tasa lock,yyi yyi da ita kan ta bud'e ta saurari abunda zaice amma ina,qi tayi ta bud'e,daya gaji neh ya bar gurin ya koma ya zauna,ya jin dd'in irin rayuwarda sukeyi amma yana iya qoqarinsa ya jure saboda yana sama ransa cewa komai laifinsa neh,saedae ya d'aukar ma kanshi alqawarin mantarda ita abunda ya faru,ta koma Fadwar shi ta asali dan yanxu bata asali bace kuma shiya maidata hakan dan haka shi zae dawo da ita.. [9:34am, 12/5/2016] Hamagee馃尫: Koda Fadwa ta rufe d'akin,kuka ta fara yi wanda bata san dalilin yinsa ba,ita dae all she knows is that tana son Aliyu but meyasa ta kasa haqura da abunda yyi mata after all ta haqura da kowa but y not him?ma kanta take yima wannan tambayar,nima dae hakan na gani馃檨ku faa??.. Ta jima a gurin kafin ta tashi ta koma kan gado ta zauna,tana nin fitar Aliyu da kaman 5mins haka ta tashi ta fito ta nemi abunda zata ci,tana gamawa ta kwashe taje ta wanke sannan ta dawo d'akinta tayi alwala tayi sallahn magrib. Da gangan Aliyu ya fita,saboda ta samu taci abinci,koda ya fita bbu inda zaeje amma dae yaqi dawowa saboda ita,bayan yyi sallahr magrib da isha ya shigo gidan,bayan an kawo musu dinner yaci nashi ya koma d'aki ya zauna yana kallo.. 漏Hama G Muh'd [10:09am, 12/5/2016] Hamagee馃尫: 馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯 *KOMAI RINTSI PART 3*馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯 *Dedicated to Mom Sudaes*馃槝 庐E.H.W *_Written by鉁嶐煆� Hamerh gee Muh'd馃尫_* Page1鈨�4鈨�5鈨� Washegari da wuri ya shirya yazo qofan d'akinta as usual yyi knocking ko zata bud'e amma bata bud'e ba,daga ji ma bacci takeyi,yyi mata text na cewa ya tafi office saeya dawo sannan yyi maza-maza ya tafi beko karya ba.Sae wajen 9:00am Fadwa ta tashi tayi brush tayi wanka sannan ta fito tasa kaya,tayi matuqar yin kyau,ta d'au wayanta dan duba time saeta ga new message dan haka ta shiga ta gani,murmushi tayi da ta gama karantawa,ta ajiye wayan ta fito palour,ji tayi kamar motsin mutum a waje dan haka ta leqa ta windown wajen qofan,wanda yake kawo musu abinci ta gani tsaye da gani har ya gaji da knocking,tayi saurin komawa d'akinta ta d'auko gyale ta yafa kafinnan ta bud'e qofar,bayan sun gaisa take cewa "yi haquri ka jima anan ko?",yace "eh,bbu komai karki damu,ni zan tafi",tace "to mungode ka gaida Haj",yace "zata ji" sannan ya tafi ita kuma ta shigo ciki,breakfast ta zauna tayi abunta.. 鈽呪槄鈽呪槄鈽呪槄鈽呪槄鈽呪槄鈽呪槄 A kwana a tashi bbu wuya yau satin su Fadwa uku kenan da aure,kullum idan Aliyu zae fita saeya ajiye mata kudin zuwa makarantar ta a kan dinning,idan tazo fita saeta dauka,abinci kuma koda yaushe tana yi,duk abunda ya dace ta mishi tana yi,saedae magana har yau bata had'asu,kamar koda yaushe tana wanke toilet d'inshi dan sae 2:00 noon za takeda makaranta yau,kuma kullum ta saba idan Aliyu ya fita sae 3:00pm yake dawowa shiyasa ma basa ko had'uwa. Aliyu na isowa office ya tuna be d'auko wasu files ba kuma yanaso yyi submiting neh dan haka ko shiga beyi ba ya koma motar ya juya zuwa gida,gudu-gudu yake tafiya harya iso,me gadi neh ya taso zae bud'e mishi qofa yace aa ya bari ba shiga zaiyi ba abu kwae yazo d'auko,me gadin ya koma ya zauna bayan Aliyu ya shigo.Key ya nema ya bud'e qofar sannan ya shiga,be tsaya wata-wata ba kai tsaye ya nufa dakinsa,yana shiga lokacin kuma Fadwa na fitowa daga toilet ta gama wankewa kenan,Aliyu harya manta abunda ya dawo dashi dan duk gaggawar dayake yi bbu shi a yanzunnan.Fadwa na tsaye a inda take tana mishi kallon mamaki dan bata tab'a jin ya dawo at this very time ba.. 漏Hama G Muh'd [10:34am, 12/5/2016] Hamagee馃尫: 馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯 *KOMAI RINTSI PART 3*馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯 *Dedicated to Mom Sudaes*馃槝 庐E.H.W *_Written by鉁嶐煆� Hamerh gee Muh'd馃尫_* Page1鈨�4鈨�6鈨� Aliyu ya qaraso inda take ga mamakinsa bata qara step ko d'aya ba,dan haka ya fara mata magana "sannu da aiki",tace "yauwa",ta zata wuce ta gefenshi ya riqe hannunta gamm,ya juyo itama juyowan tayi yace "y can't we live like every couple do?",bata ce mishi komai ba sae kallon shi kwae da takeyi,ya cigaba "mun yi 3weeks da yin aure amma befi sau biyu na ganki ba sae kuma meyasa ba zaki bar abunda ya wuce ba Fadwa,meyasa bazaki bani chance nayi prooving miki yanda nakr sonki ba?meyasa kka zab'i kullum ki barni cikin kad'aeci,meyasa kke haka",qwalla fal a idonsa,yyi mugun bata tausayai amma bata san me zata ceh mishi ba dan haka tayi shiru sae hawayen da suka fara zuba mata,Aliyu yace "am talking to u just tell me d reason pls,nasan na miki laifi amma ba na nemi afuwanki ba meyasa bazaki haqura ba? Ba komai zan cigaba da haquri har lokacinda zaki haqura dani amma ki sani u'r really hurting me"ya sake mata hannu ya juya zai duba files d'in,qwallan idon shi ya goge,ya d'auka file d'in zae fita kwae yaji ta rungume shi ta baya,kuka sosae takeyi ba tsayawa,har cikin qwaqwalwan shi yake jin kukan ko kad'an baya son ganin damuwarta balle kuka,ranan da ta fad'o jikinshi a gidansun nan ya tuno,yaune rana ta biyu da suka tab'a jiki,wani abune ya soma mishi yawo a kai ya rasa inda zaiyi saedae har yanxu bata ce dashi komai ba,sae kukan da takeyi.. 漏Hama G Muh'd [11:16am, 12/8/2016] Hamagee馃尫: [10:34am, 12/6/2016] Hamagee馃尫: 馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯 *KOMAI RINTSI PART 3*馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯 *Dedicated to Mom Sudaes*馃槝 庐E.H.W *_Written by鉁嶐煆� Hamerh gee Muh'd馃尫_* Page1鈨�4鈨�7鈨� Aliyu neh ya juyo ta gaba saeya jaa ta zuwa kan gado ya zaunar da ita shima ya zauna a gefenta yana share mata hawaya yyi hugging nata yana d'an buga bayanta irin yadda ake ma yara idan rikicin su ya tashin nan,sun kai good 10mins a haka kafin kukan ya tsaya,itace ta fara magana "Yaya Aliyuu!!" Wani irin sanyi neh ya ziyarci zuciyar Aliyu dan rabon daya ji Fadwa ta kira sunan shi harya manta gashi kamar a bakinta aka halicci sunan dan ji yake kamar tafi kowa iya kiran 'Aliyuu' nan. Ya ansa da "princess",saeta cigaba "am so sorry for all that happened,pls forgive me bazan sake ba" Aliyu yyi saurin d'agota ya d'aura mabiyin yatsar shi ta tsakiya kan libs d'ina yace "shshshshhh,don't take any blame on wat happened,becoz I was the one to be blamed not u,also u don't have to appolozise bcoz it's all my falt,had it been I stood for u,show u care and concern,this should haven't happened between us",Fadwa tace "na sani but still kayi haquri ae kai mijina neh kuma na kasa baka kulawar ka am so sorry for that",Aliyu yace "bbu komai ya wuce even though I didn't consider it to be blamed,al I want now is only ur forgivenss",Fadwa tace "na yafe maka duniya da lahira muma Allah ya yafe mana namu kurakuren",Aliyu yace "ameen godiya nke",Fadwa ta marairaice "toh ni baka ce ka yafe munba kuma na riga ka neman gafarar",Aliyu yace "ae na jima da yafe miki",dukansu sukayi dariya,sun d'an tab'a hira kafin Aliyu ya koma office zuciyar shi fall da farin ciki,megadi ma saeda yaji mamakin sa yau yadda yaga yake walwala ba kamar shigowar shi ta d'azu ba,gashi daga shiga d'aukan yafi 1hour a ciki.. 漏Hama G Muh'd [10:55am, 12/6/2016] Hamagee馃尫: 馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯 *KOMAI RINTSI PART 3*馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯 *Dedicated to Mom Sudaes*馃槝 庐E.H.W *_Written by鉁嶐煆� Hamerh gee Muh'd馃尫_* Page1鈨�4鈨�8鈨� Bayan Fadwa ta gama gyaran gidn tayi abinci saeta tafi scul,sae 5:00pm ta dawo gida,horn tayi megadi ya bud'e mata gate d'in,tana shiga taga motar Aliyu shima ya dawo saetayi wani murmushi sannan tayi parking ta fito ta shiga cikin gidan.. Bayan fitar Aliyu kai tsaye ya wuce office hankalin shi duk yana gida,be tab'a experiencing irin wannan yanayin ba tunda yake,tunanin shi d'aya *Fadwa*,alla*2 yake ya dawo gida ya ganta ji yake kamar yau aka d'aura musu aure,yana ji kamar bbu wata rana a iya tsawon rayuwar shi da yyi farin ciki acikin kamar yau,da haka har ya taso.Bayan ya baro office d'in saeda ya tsaya ya sayi kaji guda 2,da wasu drinks though sunada drinks kala*2 a gida amma saeda ya siya sannan ya nufa gida,lokacin da ya dawo already 3 ta wuce dan haka be tsaya komai ba ya cire kaya yyi alwala sannan yazo yasa jallabiyar shi ya nufa masallaci,ya d'an jima yana adduoi bayan yyi nafila raka'a 2 kafin aka shiga sallahn la'asar,bayan an idar ya dawo gida yana jiran dawowan Fadwa,harya d'an fara gyangyad'i a inda yake zaune saeya ji dawowarta,tashi yyi ya bud'e mata qofa kafin ta iso.. Tana isowa taga Aliyu tsaye a bakin qofar yana jiran isowarta,murmushi ta sakar mishi yace "sannuda dawowa",tace "kaima sannun ka",tsak yazo ya d'auketa ya shigada ita har d'akinta kafinnan ya ajiye yace "fresh up and meet me at my room",tace "as u wish dear",Aliyu ya juya ya koma d'akinsa yana jiran Fadwa yau ko abincin rana beci ba,ita kuma wanka ta shiga tayi dan tayi sallahn ta a scul,bayan ta gama ta fito tazo tasa kaya marasa nauyi dan lokacin nazafi neh,tayi kyau abunta,tasa turare kamar yadda ta saba sannan ta fito ta nufi side d'insa,ta samu shima ya fito daga wankan kenan,bayan yasa kaya saeya ce ta zauna suci dan yunwa yake ji,sunaci suna d'an hirarsu har suka gama.. 漏Hama G Muh'd [11:32am, 12/6/2016] Hamagee馃尫: 馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯 *KOMAI RINTSI PART 3*馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯 鈽呪槄 *_SECOND TO LAST PAGE_*鈽呪槄 *Dedicated to Mom Sudaes*馃槝 庐E.H.W *_Written by鉁嶐煆� Hamerh gee Muh'd馃尫_* Page1鈨�4鈨�9鈨� Fadwa ta tattara shirgin zuwa kitchen lokacin har an fara kiraye-kirayen sallahr magrib,dan haka ta koma d'akinta tayi alwala,shima Aliyun alwala yyi ya tafi masallaci,saeda ya jira har isha kafin ya dawo gida. Bayan Fadwa ta idar itama bata bar kan sallayar ba saeda tayi isha'i sannan ta tashi,tana jin shigowar Aliyu ma dan haka tayi sauri ta shige toilet,Aliyu na shigowa kuwa ya duba kitchen bata nan ya duba d'akinta bata nan kuma yasan bata d'akinshi,kwae sae ya koma kitchen ya d'auko wajenda suke sa abincin megadi ya dawo palour gun dinng ya zuba mishi yadda zae isheshi sannan ya miqa mishi,bayan ya shigo saeya kulle qofar gidan ya kashe abubuwan da suke kashewa idan zasuyi bacci sannan ya dawo d'akin Fadwa,har yanxu bata fito a toilet d'inba,kai tsaye ya shiga dan bata kulle qofar ba,a zaune ya ganta,ita kuma tana ganinshi tayi sauri ta miqe tana dariya,yace "wato wayo kke mun ko",shima dariyar yake,haka ya jaata har d'akinsa bayan ya kashe wutan d'akin,bayan sun shigo ya kulle qofar d'akin,yace mata tayo alwala tazo,tace mai yanxu ta idar da sallah so tana da alwalarta,sallah raka'a biyu ya umarceta da suyi,bayan sun idar da sallahn sun gama adduoi saeya matso kusada ita ya d'aura hannun shi na dama a kanta ya soma karanto addua kamar haka: " _Allahumma innii asaluka khairahaa wa khairamaa jabaltamaa alaihi wa auzhu bikamin sharrahaa washarramaa jabaltahaa alaihi_" (Wannan addu'a anayinta neh idan mutum yyi sabon aure ko baiwa me hidima ko kuma raqumi,amma a yanxu bamu wannan zamanin,yawanci idan anyi aure neh ko kuma an sayi raqumi,y'an uwa a kiyaye wayannan adduoin sunada matuqar tasiri ga rayuwar aure,rashi adduoin nan shi yakan jefa futintunu a rayuwar aure so dan Allah mu gyara馃檹馃従)... 鈽呪槄鈽呪槄鈽呪槄鈽呪槄鈽呪槄鈽呪槄 Bayan ya idar ya d'aga hannun shi a kanta saeya kalleta itama kallon shin take,yace "toh muje mu kwanta kou",dayaga batada niyyar tashi saeya miqe ya d'auketa cak ya ajiye ta kan gadon,jallabiyar jikinsa ya cire shima ya kwanta,Fadwa duk ta kasa sakewa kasancewar bata tab'a kwanciya waje d'aya dashi ba,Aliyu ya fahimceta,dan haka ya kira sunanta "Fadwaa",ta ansa "naam",yace "ya kamata ki sake saboda nii mijinki neh kinji",kai kwae ta d'aga mishi,ya jawota jikin shi yana mata wasu maganganu a kunne harta d'an sake,(ganin abunda ke shirin wakana na tattara littafi da biro nah na fito a guje na rufo qofar ina musu saeda safe馃弮馃徎鈥嶁檧dan naga hararar da Aliyu keh mun馃槜).. 漏Hama G Muh'd [11:16am, 12/8/2016] Hamagee馃尫: *_THE END鉁嶐煆絖* 馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁 *KOMAI RINTSI PART 3*馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯馃崁馃尯 *Dedicated to Mom Sudaes*馃槝 庐E.H.W *_Written by鉁嶐煆� Hamerh gee Muh'd馃尫_* Page1鈨�5鈨�0鈨� Washegari da wuri Aliyu ya tafi asibiti kamar yadda ya saba,Fadwa kuwa batada scul yau dan haka ta samu isheshen tym ta gyara musu gidan kamar yadda ta saba,bayan ta gama gyaran tayi girki sannan tazo tayi wanka tayi sallah ta gode ma Allah tareda roqonshi ya basu zaman lfya me d'orewa ya qara musu qaunar junansu,bayan ta idar ta tashi ta d'anyi kwalliya daedae na misali sannan tasa kayanta,tayi kyau sosae,palour ta koma tana kallo,bada jimawa ba Aliyu ya dawo gida,wani tarban da be tab'a tunanin Fadwa zatae mishi ba tayi mai,bayan ta raka shi ya canza kaya suka dawo palour tare sukayi lunch cikeda soyayya,love d'insu ya zama abun sha'awa ga kowanne me kallon su... Haka rayuwarsu ta kasance akoda yaushe,su kanje gaida Momyn Fadwa,wataran Momin Saeema,harta waje Ummahn Jaleel suna zuwa,yanxu Momy da Ummahn Jaleel sun zamo d'aya bbu wani munafinci ko tada hankali,Anty Rauda kuwa Fadwa bata yin good 2days basuyi waya ba.Rayuwarsu ta zamo abun alfahari ga alumma,tabbas *mahaqurci mawadaci*neh,kuma *KOMAI RINTSI*haquri yanada ranarshi,sannan kishin jahilci ba da neman raba jini d'aya ba abunyi bane.. 鈽呪槄鈽呪槄鈽呪槄鈽呪槄鈽呪槄鈽� *Two years ltr*.. Fadwa neh da Aliyu a palour,Aliyu na riqe da Baby Afreen,yarinyace y'ar kimanin shekara 1 tak a duniya,Aliyu da fadwa suna ji da babynsu sosae,gata bbu irin wanda basu nuna mata,yanxuma wasa sukeda ita tana ta dariya abunta,wat a cute Baby馃槝( I like children Allah馃槏)...Yanxu Fadwa da saeema suna final year d'insu anan Apti,Saeema ma da Babynta,ta riga Fadwa haihuwa,ita kuma sunan d'anta Sudaes,suna zolayar zunansu da Fadwa wae,Saeema tayi ma Sudaes kamun Afreen.That's how their lives continue.. The end.
Home »
» KOMAI RINTSI (COMPLETE)
No comments:
Post a Comment